Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wasu daga cikin wadanda tsohon shugaban Muhammadu Buhari ya nada mukamai na fuskantar bincike daga gwamnatin Shugaba Tinubu ta hannun hukumar EFCC.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya yi magana da kaushin murya kan hare-haren da yan bindiga suka kai a wasu kauyukan jihar inda suka halaka mutane.
Hukumar NSIPA ta ce ministar jin kai da kawar da talauci, Betta Edu bata da hannu a kowani irin hada-hadar kudi ko zartar da hukunci a cikin hukumar.
A wani jawabi na musamman, dalilin zuwan EFCC kamfanin Aliko Dangote domin yin bincike ya fito. Kamfanin ya ce babu laifin fari ko baki da ya aikata da CBN.
Tsohon ministan kwadago da samar da ayyuka, Chris Ngige, ya kare gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ngige ya ambato ayyukan da Buhari ya yi.
Tsohon ministan ilmi, Farfesa Tunde Adeniran, ya bayyana cewa yan Najeriya na rububin zuwa Jamhuriyar Benin samo digirin bogi saboda cin hancin dake kasar nan.
An bankado wata badakala bayan binciken Jim Obazee a CBN. Hukumar EFCC tana binciken kamfanoni 85, Dangote sun musanya zargin badakala lokacin Godwin Emefiele.
Rundunar yan sanda reshen jihar Filato ta bayyana cewa dakarunta sun kama mutane takwas da ake zargin da hannunsu a kashe-kashen kwanan nan a Filato
Wasu Gwamnonin Arewa sun kebe da Mai girma Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasar a Abuja. Umar Mohammed Bago da Inuwa Yahaya sun dage a kan harkar noma.
Labarai
Samu kari