Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Ismaeel Buba Ahmed, ya yi martani akan sabanin da ya shiga tsakanin Daurawa da gwamnatin jihar.
Babban bankin ƙasa (CBN) ya sake ɗaukar mataki kan ƴan canji, a wannan karon ya soke lasisin mutum 4,173 bisa abinda ya kira rashin bin ƙa'idojin kasuwar canji.
Wani dandalin binciken gaskiya ya bincika wani ikirari na cewa jami’an hukumar DSS sun kama Aisha Yesufu. Yesufu ta kasance mai rajin kare hakkin ‘dan adam.
Rahotanni sun bayyana cewa rikicin yan kungiyoyin asiri ya yi ajalin dalibi ɗaya yayin da wasu da dama suka ji raunuka a jami'ar fasaha ta tarayya FUTO.
Bayan kulle masallaci na tsawon shekaru biyar, malaman Musulunci a Inisa da ke jihar Osun sun shawarci Gwamna Ademola Adeleke kan shiga lamarin zaban limami.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun ƙara nakasa ƙungiyar Boko Haram/ISWAP a wani samame da suka kai, sun kashe mayaka akalla 3.
Zuciyar wani mutumi ya karaya bayan ya gano cewa ba shine uban ‘yarsa ba. Ya yi shirin mayar da ita kasar Amurka ne lokacin da ya gano gaskiya a kanta.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi kira ga rundunaar sojojiin Najeriya ta kara zage damtse a yaƙin da take da ƴan ta'adda da yan bindiga a Arewa ta Gabas
Shahararren jarumin fina-finan yarbawa Quadri Oyebanji wanda aka fi sani da Sisi Quadri saboda kwaikwayon mata ya kwanta dama bayan ya yi fama da rashin lafiya.
Labarai
Samu kari