Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Gwamnatin tarayya ta buɗe tsarin neman bashin komfuta da wayoyi ga 'yan Najeriya ta CREDICORP da Ma'aikatar Sadarwa. Koyi hanyoyin cika fom da waɗanda suka cancanta.
Asusun ba da lamuni na duniya IMF ya fitar da jerin kasashe 10 mafi arziki a Afirka da aka shiga shekarar 2024 tare da fitar da Najeriya daga jerin.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta rubuta wasika zuwa ga gwamnatin tarayya, inda ta bukace ta da ta aiwatar da yarjeniyoyin da suka cimmawa a baya.
Yayin da ake zargin Tinubu da dauke wasu ma'aikatu zuwa Legas, Dattawan Arewa sun yi zargin shirin sake dauke wasu na'urori daga Kwalejin Fasaha a Zaria zuwa Legas.
Darakta Janar na hukumar masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Yusha'u ya bukaci matasa masu yi wa kasa hidima da su zauna inda aka tura su.
Wata kungiya ta bukaci Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da ya mika dajin Falgore ga Gwamnatin Tarayya don tabbatar samun kulawa ta musamman.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci masu zuba hannun jari 'yan kasar Qatar da su kwararo zuwa Najeriya domin zuba hannyaen jarinsu cikin kasar nan.
Jami’an tsaro a jihar Zamfara sun yi nasarar cafke wani kasurgumin dan ta’adda da ya addabi al’ummar jihar da hare-hare wanda suka sace daliban Jami'ar Gusau.
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana cewa yankin Kudu maso Gabas ba shi da dalilin da zai sanya ya shiga zanga-zanga kan tsadar rayuwa.
Daruruwan al'ummar musulmi sun fito a garin Zaria inda suka gudanarda salloli na musamman domin samun sauki kan halin kuncin tsadar rayuwa a Najeriya.
Labarai
Samu kari