Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Wani mai garkuwa da mutane, Gaiya Usman da jami'an 'yan sanda su ka kama ya bayyana cewa duka kudin fansa Naira dubu 470 kayan sakawa ya siya da su.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kano ta cafke mutane 30 da ake zargi da yunkurin kawo cikas yayin bikin auren gata 1,800 wanda gwamnatin Kano ta ɗauki nauyi.
Wata kotu a Minna, jihar Neja, ta yanke wa wasu matasa biyar hukuncin daurin shekaru 12 a gidan yari bayan ta kama su da laifin tono kan wani mutum don kudin asiri.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
'Yan Arewa da ke kasuwar shanu a jihar Abia sun roki Shugaba Tinubu da Sarkin Musulmi da su kawo dauki bayan ba su wa'adin kwanaki 14 a da gwamnatin ta yi.
Jami'an tsaron haɗin guiwa sun gwabza da mayaƙan Fulani makiyaya a kauyen jihar Oyo bayan rigima ta ɓalle, ana fargabar da yawa sun rasa rayukansu.
Alkalin wata kotun shari'ar musulunci dake zamanta a yankin Kwana hudu a jihar Kano ya yanke hukuncin yiwa wani Yakubu Haruna bulala 15, kan satar rake.
Legit Hausa ta gudanar da bincike mai zurfi kuma ta gano gaskiya game da rahoton da ke cewa an buɗe shafin yanar gizo na ɗaukar sabbin matasan Npower.
Kamfanin sukari na Dangote ya sanar da cewa akalla ko wace shekara ya na diban ma'aikata fiye da dubu bakwai a kamfanin don rage zaman banza a kasar.
Labarai
Samu kari