Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
An shiga wani yanayi a yayin da Gwamnan jihar Anambra, Soludo ya dakatar da sarkin masarautar Neni awanni bayan na da Sanata Ubah sarautar 'Odenjinji Neni'.
Rahoton da muke samu yanzu na nuni da cewa Betta Edu, ministar ayyukan jin kai da kawar da fatara da aka dakatar ta isa shelkwatar hukumar EFCC da ke Abuja.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin sayar da kamfanin rarraba wutar lantarki na Kaduna (KAEDCO). Ana bin kamfanin bashin sama da naira biliyan 110.
Hukumar Hisbah ta jihar Katsina ta kama kimanin kwalaben giya iri-iri 850 a karamar hukumar Kankara. Kwamandan hukumar, Aminu Usman ne ya jagoranci aikin.
Kungiyoyin mata a jihar Yobe sun gudanar da zanga-zanga kan kisan wata matar aure mai suna Ammi Adamu Mamman, da ake zargin mijinta ya yi Damaturu.
Kwanaki kadan bayan rasa matakin farko a Nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote ya koma matsayinsa na wanda ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka gaba daya yanzu.
Bayan sama da watanni 10, yan bindiga sun dawo da ayyukansu a kan babban titin Kaduna zuwa Abuja, sun yi garkuwa da mutane 30 a ranar Lahadi, 7 ga watan Janairu.
Shehu Sani ya yaba ma Shugaban kasa Bola Tinubu kan daukar matakin gaggawa a takkadamar ministar jin kai, Betta Edu, na badakalar kudi a ma’aikatarta.
Tsohon gwamnan CBN ya yi galaba a kan hukumar EFCC da aka je kotu. EFCC mai yaki da rashin gaskiya ba ta ji dadin gaskiyar da kotun tarayya ta ba Godwin Emefiele ba.
Labarai
Samu kari