Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Gwamnatin tarayya ta buɗe tsarin neman bashin komfuta da wayoyi ga 'yan Najeriya ta CREDICORP da Ma'aikatar Sadarwa. Koyi hanyoyin cika fom da waɗanda suka cancanta.
Za a ji Bola Tinubu ya gabatar da jawabin shiga sabuwar shekarar 2024. Shugaban kasa ya tabo batutuwa da yawa a jawabinsa, ya yi alkawarin kawo sauki
Sheikh Kabir Gombe ya ba Tinubu shawarar a saye abinci domin a rabawa talakawa. Malamin ya ce idan wahalar rayuwa ta kai bango, abubuwa za su birkice a Najeriya.
Masana ilimin taurarai sun yi hasashe, sun hango yadda za a yi azumin Ramadana a shekarar 2030 har sau biyu. Sun bayyana dalilin da zai jawo haka a shekarar.
Harbe-harben sojoji ya yi ajalin mutuwar mutane biyu da jikkata wasu mutane a jihar Delta yayin da ‘yan Najeriya ke fama da hare-haren ‘yan bindiga da masu garkuwa.
Jama’an gari sun sace abinci da aka tarwatsa wurin ajiyan kaya a birnin Abuja. Bisa dukkan alamu jami’an tsaro ba su ankara da wuri ba ko kuwa ba a iya kai dauki ba.
Bayan rasuwar jarumin fina-finan Nollywood, tsohuwar mai tsaron ragar tawagar Super Falcons ta Najeriya, Bidemi Aluko-Olaseni ta riga mu gidan gaskiya.
Masana’antar Nollywood ta sake babban rashi bayan mutuwar Mista Ibu inda mahaifiyar daya daga cikin fitattun jarumanta, Kate Henshaw ta rasu a jiya.
Mataimakin kwamandan Hisbah ya ce shaidan ne ya shiga tsakanin Gwamnan Kano da Aminu Ibrahim Daurawa, ya nuna babu mamaki sun shawo kan Sheikh Aminu Daurawa.
Najeriya ta shiga jerin kasashe ma fi annashuwa da jin dadi a Afrika, kuma ita ce ta 8 a jerin kasashe ma fi rayuwa cikin farin ciki da jin dadi a Afrika.
Labarai
Samu kari