Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Babbar kotun Abuja ta yanke hukuncin kan karar tauye hakki wadda tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya shigar da gwamnatin tarayya, EFCC da AGF.
Binciken yadda CBN ya rabawa kamfanoni Daloli ne ya kai EFCC kamfanin Dangote. Wani jawabi da hukumar ta fitar ya fayyace abin da ya faru a makon jiya.
A shekarar 2024 akwai ranaku masu yawa wadanda yan Najeriya za su yi hutu a cikinsu. Ranakun sun hada da ranar Dimokuradiyya da ranar samun yancin kai.
Paul Agomoh wani dan Najeriya wanda ya yi aiki da marigayi TB Joshua na cocon SCOAN, ya bayyana umarnin da ake ba masu daukar hoto wajen nadar mu'ujiza.
Daga cikin manyan kudaden da hukumar EFCC za ta kashe a 2024 akwai naira biliyan 1,055,633 na tafiye-tafiye, da naira miliyan 413 na sayen motoci.
An samu iftila'in gobara wanda ya yi ajalin mutum daya tare da lalata dukiyoyi a ma'ajiyar bakin mai da ke birnin Kano a yau Litinin 8 ga watan Janairu.
Manufofin gwamnatin tarayya na fuskantar barazana saboda beraye. Olatunbosun Oyintiloye ya nunawa Tinubu tulin kudi, ya bada shawarar hattara da barayi.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta aike da sakon gayyata zuwa ga ministar jin kai da yaki da fatara, Betta Edu.
Kotun majistire da ke Kano ta sake kulle Dayyabu da wasu mutum uku da ake zarginsu da sa hannu wajen kashe direban matar Dayyabu mai suna Nafiu Hafizu a jihar Kano.
Labarai
Samu kari