Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tura yara da-dama zuwa Indiya su yi digirgir, kuma ta biyawa dalibai 57, 000 kudin jarrabawar gama sakandare na NECO da NBTE.
Za a ji yadda takarda ta nuna yadda tawagar shugaban Najeriya ta kashe N400m cikin kwana 7 a New York. An bukaci a fitar da kudin ne daga wani asusun abinci.
Matashiyar budurwa yar Najeriya wacce ta kasance ‘ya daya da iyayenta suka haifa ta mutu bayan ta kammala jami’a da digiri mafi daraja.Mahaifinta ma ya rasu.
Ministan kasafi da tsare-tsaren kasa, Atiku Abubakar Bagudu ya nuna Najeriya ta tunanin yin kasafin da ba a taba ganin irinsa ba tun da aka kirkiri kasar.
Hukumar EFCC ta gurfanar da Aisha Alkali Wakil da aka fi sani da 'Mama Boko Haram' da wasu mutane biyu kan badakalar Naira miliyan 150 a jihar Borno.
SOPAPU bangaren mata sun tabbatar da cewa yan bindigan daji sun yi awon gaɓa da mata aƙalla 27 da wasu kananan yara hudu ranar 2 ga watan Oktoba, 2023.
Gwamnatin tarayya karƙashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zata miƙa kasafin kuɗin 2024 wanda ya kai N26tr daga yanzu zuwa karshen 2023.
Wata mata da ke kan hanyarta na zuwa wani wuri mai matukar muhimmanci ta fado daga kan achaba sannan ta jike jagab da ruwan kwata. Bidiyon ya yadu a soshiyal midiya.
Jagoran mabiya Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky, ya samu digirin digir daga jami'ar Tehran ta ƙasar Iran. An karrama malamin ne a yayin taro yaye ɗalibai.
Labarai
Samu kari