Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Mai shari'ar Okoro, shugaban kwamitin mutum biyar na Kotun Koli ya yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adawa. Ya tabbatar da nasarar Ahmadu Fintiri.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika ta’aziyya ga iyalan Alhaji Wada Sinkin da Alhaji Hamza Abdu Farar Hula Bichi da suka rasu a kwanan nan.
An yi shekara da shekaru, babu abin da NNPCL yake samu sai asara. A shekarar da ta wuce watau 2022, kamfanin NNPC Ltd ya samu ribar fiye da Naira Tiriliyan 2.5.
A wani abin nuna godiya ta samun ilimi, wani dalibi ya ba tsohon malamin sa kyautar sabuwar a jihar Anambra. Ya kuma ba shi kyautar N100,000 ya sha mai.
Tsohon hadimi a gwamnatin Muhammadu Buhari, Sanata Ita Enang ya gurfana a gaban Babar Kotun Tarayya kan zargin bata wa tsohon gwamnan Akwa Ibom suna.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, Musa Aliyu, ya bayyana cewa zai kasance a gaba-gaba wajen yaki da cin hanci da rashawa a kasar nan.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya waiwayi hukumomin tsaro da suka haɗa da yan sanda da sojoji da sauransu domin tabbatar da tsaro mai inganci a jiharsa.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa (EFCC) ta ba da belin dakatacciyar ministar harkokin jin kai da kawar da fatara, Betta Edu.
Mai shari'a Binta Ibrahim-Galadanchi ta kotun majistire, ta ba da umurnin garkame matashin da ya kashe limami a Kano, ta kuma hada da mahifin yaron.
Labarai
Samu kari