Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Tun da Ola Olukoyede ya shiga ofis a matsayin sabon shugaban EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon kasa, akwai binciken kusan Tiriliyoyi a gaban shi
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya kaddamar da hukumar kula da inganta ilimin zamani na almajirai a jihar da kuma ba su horaswa na musamman.
Tsohon gwamna CBN, Sunusi Lamido ya ce rage dogaro da man fetur shi ne hanya daya tilo na kawo karshen wahalhalun da ake sha na cire tallafin man fetur.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan cire tallafin man fetur inda ya bayyana cewa an yi hakan ne domin ceto ƙasar nan daga durƙushewa.
Wata matashiyar budurwa yar shekaru 18 mai suna Blessing ta bar addinin Kiristanci inda ta karbi addinin Musulunci. Sabon sunanta a yanzu Khadijah.
Abun bakin ciki ya afku a garin Zaria inda wani shugaba da mataimakin shugaban makaranta suka kashe dalibin JSS3 saboda fashin makaranta a Al-Azhar Academy.
Kamfanin Tace Man Fetur, NNPC, ta sanar da cewa gobara ya tashi a matatanta da ke Warri, Jihar Delta a ranar Juma'a. Kamfanin ta ce an samu nasarar kashe gobarar.
Rundunar yan sanda reshen jihar Benuwai ta bayyana cewa a harin da yan fashi suka kai bankuna a Otukpo, an kashe DPO da wasu yan sanda uku a musayar wuta.
An wayi gari da mummunan labarin rasuwar sabon kwamishinan gyara da sake matsuguni a jihar Borno, Injiniya Ibrahim Idris Garba da safiyar yau Asabar.
Labarai
Samu kari