Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Rahotanni sun samu kan rasuwar shugaban jam'iyyar APC na jihar Ekiti, Mista Paul Omotoso. Marigayin ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Laraba.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya tuna da 'yan majalisar dokokin jihar yayin da ya gwangwaje su da sabbin motoci. Gwamnan ya ce yana so su ji dadin yin aiki.
Ministan tsaron Najeriya, Muhammad Badaru, ya bayyana irin yadda rundunar sojojin Najeriya ke ci gaba da samun galaba kan masu tada ƙayar baya a faɗin kasar nan.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke yawo dangane da batun cire takunkumin hana 'yan Najeriya biza da kasar UAE ta yi a baya.
Tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram sun yi awon gaba da mata 'yan gudun hijira har mutum 319 a wani sabok farmaki da suka kai a jihar Borno ta Najeriya.
An samu barkewar wani rikici a jihar Legas wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane da dama a yankin Ibeshe na jihar. 'Yan sanda sun shiga lamarin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin da tattalin arzikin kasar nan yake ciki. Shugaban kasar ya yi nuni da cewa akwai fata mai kyau.
Facebook, Messenger da Instagram na kamfanin Meta sun dauke a duk duniya, wanda ya bar dubban daruruwan masu amfani da su cikin yanayi na rashin abin yi.
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun yi nasarar ceto mutane 15 daga hannun ƴan bindiga a kauyen Tsohuwar Tasha, ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda.
Labarai
Samu kari