Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun yi nasarar ceto mutane 15 daga hannun ƴan bindiga a kauyen Tsohuwar Tasha, ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda.
An gano fasa kwauri da ambaliya a matsayin musabbabin karancin abinci da tsadar rayuwa. Wannan dai na fitowa daga gwamnatin Najeriya ta bakin ministan noma.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya tura sakon jaje ga fitattun sarakunan gargajiya uku a jihar kan rasuwar matansu inda ya ce mutuwar da abin takaici.
An samu sauyi a cikin jerin attajiran da suka fi kowa kudi a duniya. Jeff Bezos a yanzu ya shiga gaban Elon Musk yayin da Dangote ya kara yin sama a cikin jerin.
Sanatoci sun yi zaman jira domin dawo da wutar lantarki kafin fara zamansu na ranar Talata, 5 ga watan Maris 2024 yayin da kamfanin AEDC yake bin wasu hukumomi bashi
Kwanan nan Najeriya ta tsare wasu shugabannin Binance guda biyu a cikin kasar, kuma ta gayyaci shugaban kamfanin Richard Teng, ya bayyana a gaban wani kwamiti.
Shugaban hukumar kwastam ta ƙasa, Adewale Adeniyi, ya bayyana cewa tuni suka fara siyar da kayan abinci ga masu ƙaramin karfi domin fatattakar yunwa.
Matashin nan mai sana'ar adaidaita sahu a birnin Kano, Awwalu Salisu, wanda ya mayar da N15m da aka bari a kekensa, ya samu kyautar tallafin yin karatu.
Rundunar sojojin Najeriya a jihar Katsina dake Arewa maso Yammacin kasar ta bayyana cewa dakarunta sun kashe wani kasurgumin dan ta'adda mai suna Maikusa.
Labarai
Samu kari