Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Hakkokin sojojin da su ka mutu ko aka hallaka a filin daga zai fito bayan an cire rai. Shugaban hafsun sojoji ya ce tun 2011 iyalan jami'an tsaro ke jiran kudin.
Malaman addinin Musulunci da Kiristanci sun gargadi 'yan Najeriya kan biyan kudaden haraji inda suka ce saba hakan babban zunubi ne a wurin Allah.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi hasashen cewa farashin man fetur zai karye a shekarar 2024, ‘yan kasuwa da NNPC sun ce babu wani shiri na kara farashin man fetur.
Shugaba Tinubu ya tura sakon jaje ga iyalan marigayi Baba Adinni na Legas, Sheikh Abdul-Afis Aṣamu bayan ya rasu da daren jiya Talata a jihar Legas.
Osazuwa Agbonayinma wanda aka fi sani da Zuwa wanda mahaifinsa Agbonayinma Ehiozuwa tsohon dan majalisa ne a Najeriya, ya rasa ransa a Amurka bayan an harbe shi.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai farmaki a birnin Gusau, babban birnin jijar Zamfara inda suka tafka ta'asar sace babban darekta da iyalansa.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya sauke ministan ministan harkokin cikin gida daga mukaminsa.
Ana zargin Ministocin da aka nada domin yakar talauci da satar kudin talakawa. EFCC sun hana Betta Edu da Sadiya Umar-Farouk barin Najeriya bayan karbe takardunsu
Babban malamin Musulunci a jihar Oyo, Sheikh Abdulfatai Muhali Alaga ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 80 a duniya a yau Talata a Ibadan.
Labarai
Samu kari