Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai dauki ga mutanen wasu kauyuka guda biyu a jihar wadanda suka kwashe shekaru suna fama da matsalar ruwan sha.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake birkita 'yan siyasa yayin da ya yi ganawa ta musamman da shugabannin jam'iyyar APC da kuma na 'yan adawa.
Nadeem Anjarwalla, wanda ke cikin shugabannin Binance da aka tsare a birnin Tarayya Abuja ya samu nasarar tserewa bayan ya samu damar zuwa masallaci yin salla.
Dattawan Arewa sun ce gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu ta gaza wajen samar da tsaron rayuka da dukiyoyin jama'a a yankin, tana mai buga misali da satar dalibai.
An samu asarar rayuka a sabon rikicin da ya barke tsakanin wasu fusatattun matasa a jihar Filato. An kona gidaje da rumbunan hatsi masu dumbin yawa.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da yin karin kudin zuwa aikin hajjin bana na shekarar 2024. A yanzu maniyyata za su kara M1.9m domin zuwa Saudiyya.
Ma'aikatar masana'antu da harkokin kasuwanci ta bukaci wadanda suka cika tallafin N50,000 kan fara duba wayoyinsu domin sakwannin da za su iya samu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya soke bikin da ya saba gudanarwa domin zagayowar ranar haihuwarsa, saboda halin da kasar nan ta samu kanta a ciki a yanzu.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana hakikanin adadin yawan daƙiban da aka sace. Gwamnan ya ce adadin dalibai 137 da aka ceto shi ne na gaskiya.
Labarai
Samu kari