Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma tsakanin Lebanon da Israila. Ya yi magana da shugabannin kasashen.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma tsakanin Lebanon da Israila. Ya yi magana da shugabannin kasashen.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Gwamnatin jihar Kebbi tare da hadin gwiwar gwamnatin tarayya sun shirya farfado da harkar noma a jihar. Gwamnatin za ta ba manoman rani man fetur kyauta.
Zagazola Makama ya tabbatar da cewa wani abun fashewa da ƴan ta'addan Boko Haram suka dasa ya yi ajalin akalla manoma 7 tare da jikkata wasu a jihar Borno.
Jami'an rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja sun ceto wasu mutane 5 da aka yi garkuwa da su daga hannu tawagar ƴan bindiga daban-daban bayan musayar wuta.
Ministan ayyuka ya haramta tallace-tallace a hanyoyi, ya bada dalilin maka su a kotu. Dave Umahi ya tura dogarai sun kamo mutanen da ke kasuwanci a babbar hanya
An gurfanar da tsohon kakakin majalisar jihar Ogun, Olakunle Oluomo, da wasu mutum biyu a gaban kotu bisa zarginsu da karkatar da naira biliyan biyu da rabi.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya ce rashin gaskiyar dhugabanci ce asalin matsalar da ta haddasa rashin tsaro a faɗin arewacin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi martani kan ficewar kasashen Mali, Burkina Faso da Jamhuriyar Nijar daga kungiyar ECOWAS.
Rundunar sojin saman Nigeriya ta yi luguden wuta kan 'yan bindiga a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna inda suka hallaka 30 a kan babura guda 15.
Wani mummunan hatsari ya yi ajalin sabuwar amarya, ƙawaye 5 da wasu mutane a yankin Lukoro a jihar Neja da yammacin ranar Jumu'a, FRSC ta tabbatar.
Labarai
Samu kari