Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Shahararren dan wasan kwaikwayo a Arewacin Najeriya, Alhaji Usman Baba Pategi wanda aka fi sani da Samanja mazan fama ya riga mu gidan gaskiya a jiya.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta sanar da kuɓutar da aka sace ana jajibirin zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Kamfanin MTN ya yi martani kan yafe basukan wasu kwastomomi da suke da tarun basuka a wayoyinsu, MTN ya ce hakan ya faru ne saboda matsalar na'urace.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Kogi, Sanata Dino Melaye ya yi kira da a soke zabe a kananan hukumomi 5. Gaba daya suna yankin Kogi ta tsakiya.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki wasu rumfunan zabe a jihar Bayelsa, inda suka sace kayayyakin zabe bayan bude wuta.
Rahotanni sun bayyana yadda wasu 'yan siyasa su ka yi awon gaba da jami'an hukumar zabe da wasu takardun da ake rubuta sakamakon zabe a jihar Imo.
Babban sufeta janar na ƴan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya bayar da umarnin a gudanar da bincike kan dukan da aka yi wa shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa.
DSS suna ta sintiri a rumfar zaben da ake tsammanin Dino Melaye zai jefa kuri’arsa a yau bayan an samu ma’aikatan tattare da takardun da aka rubuta sakamako.
Jam'iyyar PDP ta lashe zabe a akwatin farko da aka fara sanar da sakamakon zabensa a jihar Imo. Wannan nasarar, tuni dan takarar gwamnan jihar na PDP ya hasasho ta.
Labarai
Samu kari