Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rahoto ya bayyana yadda bashin da ake bin Najeriya ya karu idan aka kwatanta da wanda ake bin kasar a shekarar da ta gabata bayan da Tinubu ya karbi mulki.
Ana cikin jimamin rasuwar dalibai mata a jihar Nasarawa, wasu mata huɗu sun sake rasa rayukansu yayin da suka gamu da cunkoso a wurin karbar Zakka a jihar Bauchi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi maraba da ceto daliban da aka sace a jihar Kaduna da jami'an tsaro suka yi. An ceto daliban ne bayan sun yi kwanaki a tsare.
Gwamnan Kano ya bayyana kudin da yake kashewa wajen ciyar da Kanawa a cikin watan Ramadana yayin da ake ci gaba da cece-kuce kan adadin kudin na bana.
An nemi gwamnan Kano ya ba bahasin yadda ya kashe wasu kudade da ake ganin an ware su ne domin ya ciyar da 'yan jihar a cikin watan Ramadanan bana.
Hedikwatar tsaro ta kasa ta fitar da bayanai kan daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Kaduna. An dai ceto daliban ne a jihar Zamfara.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi shan tsadar man fetur a Najeriya, duba da yadda farashin ya tashi a gidajen mai a cikin watan da ya gabata.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya kaddamar da rabon tallafin shinkafa a jihar Kano. Za a bada tallafin ne a gaba daya jihohin Najeriya.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon jaje ga iyalan tsohon hadiminsa, Sunday Aghaeze bayan rasuwar matarsa, Mabel Odion Aghaeze a Abuja.
Labarai
Samu kari