A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wasu miyagun ƴan bindiga sun salwantar da ran wani babban faston cocin Evengelical Church Winning All (ECWA) a jihar Kogi bayan sun karɓi kuɗin fansa.
Mawakin Hausa a jihar Kano, Abdul Kamal ya maka gidan jaridar BBC Hausa a kotu kan zargin satar fasaha inda ya bukaci diyyar kudade naira miliyan 120.
Dan majalisa mai wakiltan mazabar Gusau/Tsafe a majalisar wakilai ta kasa, Kabiru Ahmadu Maipalace, ya aurar da yan mata marayu tara a jihar Zamfara.
Gobara a sanyin safiyar ranar Laraba ta yi sanadin mutuwar 'yan gudun hijira biyu tare da kona sama da gidaje 1,000, hukumar SEMA ta bayyana hakan.
Gwamnatin jihar Filato, ta kafa wani kwamiti da zai binciki jami’an hukumar jin dadin alhazai ta jihar, bisa zargin karkatar da naira miliyan 200 na wasu maniyyata.
Tsagerun yan bindiga sun sace Isaac Bature Gbaja, mataimakin manajan babban bankin Najeriya (CBN) reshen Lafia da wasu hiyu a daren Litinin. Suna neman miliyan 10.
Ofishin jakadancin Saudiyya da ke birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa fasinjohi 177 da Saudiyya ta hana su shiga, sun karya dokokin shiga ƙasar ne.
Babban sakataren yada labaran gwamnan, Sanusi Bature, ya yi watsi da rahotannin da ke sanar da ranar da kotun daukaka kara zata yanke hukunci a shari'ar zabe.
Wani ƙaramin yaro Almajiri a jihar Bauchi ya yi garkuwa da wata ƙaramar yarinya a jihar Bauchi. Yaron dai ya shiga har gidan mahaifin yarinyar sannan ya sace ta.
Labarai
Samu kari