Kamfanin Amurka da ke da alaka da Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai fadawa jami'an gwamnatin Donald Trump cewa Bola Tinubu ya kama wanda ya kafa ma'aikatar bogi
Kamfanin Amurka da ke da alaka da Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai fadawa jami'an gwamnatin Donald Trump cewa Bola Tinubu ya kama wanda ya kafa ma'aikatar bogi
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Yayin da ake kukan tsadar kuɗin zuwa sauke farali, mun tattara muku yadda musulman Najeriya suka biya kuɗin hajji tun daga 2015 zuwa shekarar da muke ciki.
Gwamnatin Kwara ta kaddamar da rabon tallafin karatu na shekarar 2023/2024 ga dalibai kusan 9,989 da za a yaye. An tantance dalibai 27,314 daga kananan hukumomi 16.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekaru 72 a duniya inda ya masa addu'ar samun tsawon rai da lafiya.
Wata babbar kotu a Abuja ta wanke Mohammed Adoke, tsohon ministan shari'a da wasu mutane shida da ake tuhuma da laifin zamba a cinikin mai na Malabu.
Hedikwatar tsaro ta ce ta mika mutane 313 da ta kama ga gwamnatin Borno bisa umarnin babbar kotun tarayya da ke zamanta a Maiduguri. An gane mutanen ba su da laifi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya saka sunayen Aliko Dangote, Abdulsamad Rabiu da wasu 'yan kasuwa a kwamitin farfado da tattalin arzikin Najeriya.
Kamfanin mai na ƙasa (NNPCL) ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu ragi a farashin man fetur da dizal a gidajen man kamfanin da na yan kasuwa a Najeriya.
Jami'in kamfanin Binance da aka tsare ya dauki matakin shari'a kan mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu da hukumar EFCC.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya yi alkawarin ba daliban Kuriga 137 tallafin karatu har zuwa Jami'a bayan haɗa su da iyalansu a jihar a jiya Laraba.
Labarai
Samu kari