Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Shugabannin kungiyoyin kwadago sun ce za su tattauna da mambobinsu bayan ganawarsu da tawagar gwamnatin tarayya a ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba.
Attajirin kasar Habasha, Mohameed Al Moudi ya samu ribar fiye da dala biliyan uku a kwanaki kadan yayin da Aliko Dangote ya tafka asarar dala miliyan 69 a kwana daya
Rahotanni sun bayyana cewa ana zargin wasu 'yan kasar China da laifin kashe Emmanuel a kasar Philippines a Oktoba, 2023. Sannan ana neman N35m don dawo da gawarsa.
Rahotanni sun bayyana cewa Sarkin yankin Mowe da ke ƙaramar hukumar Obafemi Owode a jihar Ogun, Oba Festus Oluwole Makinde, ya rasu ranar Talata.
Majalisar dattawan Najeriya ta buƙaci kungiyoyin kwadago na ƙasa su hakura su janye yajin aikin da suka fara domin nuna suna kishin ƙasa da bin doka da oda.
Shugaba Tinubu, zai ziyarci kasar Guinea Bissau ranar Almis domin bikin cikar kasar shekaru 50 da samun 'yancin kai. Wanna ita ce ziyararsa ta biyu a kasar.
Gwamnatin tarayya ta shiga ganawa da kungiyoyin NLC da TUC don tattauna hanyoyin da za a bi don kawo karshen yajin yajin gama gari da kungiyoyin suka shiga.
Legit.ng ta yi bayanin duk wani abu da kuke da bukatar sani game da sabon tsarin zana jarabawa ta Kwamfuta (CBT) da Hukumar WAEC ta bullo da shi.
Tsohon ministan kuɗi a Najeriya, Dakta Onaolapo Soleye ya rasu da sanyin safiyar ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba, 2023 yana da shekaru 90 a duniya.
Labarai
Samu kari