Kamfanin Amurka da ke da alaka da Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai fadawa jami'an gwamnatin Donald Trump cewa Bola Tinubu ya kama wanda ya kafa ma'aikatar bogi
Kamfanin Amurka da ke da alaka da Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai fadawa jami'an gwamnatin Donald Trump cewa Bola Tinubu ya kama wanda ya kafa ma'aikatar bogi
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a hedkwatar karamar hukumar Anaocha a jihar Anambra. Sun yi awon gaba da 'yan sanda.
Dakarun sojoji a Najeriya sun wallafa sunayen mutane takwas da suke nema ruwa a jallo kan kisan sojoji a jihar Delta ciki har da wani Farfesa da wata mata.
Wasu sakonni da aka yada a shafukan sada zumunta sun yi ikirarin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na bayar da tallafin N30,000. An gano gaskiya.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Maiduguri na jihar Borno, ta zartar da hukunci kam shari'ar mutum 313 da ake zargi da laifin aikata ta'addanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya halarci jana!izar sojojin da aka kashe a jihar Delta. A wajen ya yi wa iyalan da suka bari alkawura don inganta rayuwarsu.
Yan canji sun musanta rahoton cewa Dala ta karye har an fara sayar da ita a kan N1000 kan kowace Dala ɗaya a kasuwa, sun ce a yanzu dai ta dawo N1,300.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara, ya ɗaga darajar tsohon shugaban tsageru zuwa matsayin sarkin gargajiya mai dataja ta farko a jihar Ribas.
Rundunar sojojin Nigeriya ta sanar da murƙushe hatsabibin ɗan bindiga a jihar Zamfara, Junaidu Fasagora tare da mayaƙansa da dama a karamar hukumar Tsare.
Hadimini shugaban kasa, Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Bayo Onanuga ya soki Muhammadu Buhari kan rashin mutunta sojojin da suka mutu a bakin aiki.
Labarai
Samu kari