Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Delta ta tabbatar da cewa ta miƙa sarkin Ikolo ga rundunar sojoji bayan ya miƙa kansa kan zargin hannu a kisan sojoji 17 a Okuama.
Wasu gwamnonin jihohi sun ba da tallafin kudi ga alhazai domin taimaka musu wajen cikata kudaden aikin hajjin su biyo bayan karin kudin da NAHCON ta yi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan hanyoyin da kundin tsarin mulki ya shimfida na tsige zababbun shugabanni daga karagar mulki, ciki har da shi kansa.
Mai Martaba Clement Oghenerukevwe Ikolo, Urhukpe 1, ya mika kansa ga ‘yan sandan jihar Delta, bayan da aka alakanta shi da sa hannu a kashe sojojin Najeriya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ce ya nada Mustapha dan Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a matsayin kwamishina saboda matashi ne da ya cancanta.
Dakarun rundunar ƴan sandan jihr Benuwai sun yi nasarar halaka ƴan bindiga 2 yayin musayar wuta a karamar hukumar Katsina Ala, sun damƙe mutum ɗaya.
Fitaccen darektan fina-finan Nollywood, Wole Oguntokun ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba kwanaki kadan bayan rasuwar jarumi Amaechi Muonagor.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya ɗauki nauyin karatun ɗalibai sama da 100 na makarantar kauyen Kuriga da aka ceto daga hannun ƴan bindiga kwanan nan.
Wata babbar kotun Abuja ta bayar da belin sanatan PDP mai wakiltar Bayelsa ta tsakiya, Benson Konbowei, a kan N50m, ana tuhumarsa ta buga takardar bogi.
Labarai
Samu kari