Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jihar Kaduna inda suka halaka wani baban fasto na cocin Evangelical Church Winning All (ECWA) da sace matarsa.
An samu asarar ran mutum ɗaya yayin da wasu matasa da ƴan bindiga suka yi artabu a Sokoto. Matasan dai sun tunkari ƴan bindigan ne bayan sun yi yunƙurin kawo hari.
Shahararren malamin addinin Musulunci, Imam Saidu Abubakar ya riga mu gidan gaskiya da safiyar yau Juma'a 17 ga watan Nuwamba a birnin Gombe da ke jihar..
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta ce ba ta gamsu da hukuncin Kotun Daukaka Kara na korar Abba daga kujerar gwamnan jihar Kano ba, ta garzaya Kotun Koli.
Babu maganar yajin-aikin kungiyar ASUU a jami’o’i Idan Bola Ahmed Tinubu ya na mulki. Tinubu ya je taron yaye daliban jami’ar FUTO, ya dauki alkawarin gyara ilmi.
Mayakan ISWAP da Boko Haram akalla 60 ne su ka hallaka yayin wani artabu tsakaninsu a tsibirin Tumbum Ali da ke karamar hukumar Marte a cikin jihar Borno.
Mutane da dama sun samu raunuka bayan an samu ɓarkewar rikici a tsakanin manoma da makiyaya a jihar Kano. Rikicin ya jawo mutane da dama sun samu raunuka.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ebonyi ta tabbatar da mutuwar jami'anta guda biyu a harin da wasu tsagerun yan ta'adda suka kai a Abakaliki, jihar Ebonyi.
Wata kotun majistare mai zama a birnin Port Harcourt na jihar Rivers, ta tura wasu mutum biyu zuwa gidan gyaran hali bisa cin zarafin wani tsohon kan satar mazakuta.
Labarai
Samu kari