A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta nem hadin kan jama'a yayin da aka fara farautar wasu 'yan kunar bakin wake da suka shiga jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta nem hadin kan jama'a yayin da aka fara farautar wasu 'yan kunar bakin wake da suka shiga jihar Borno.
Shirin FUCAP na Unilever Nigeria da UNICEF ya horar da matasa sama da 900,000 da dabarun aiki, fasahar kasuwanci domin shiryawa duniyar aiki ta zamani.
Malamin a jami'ar Legas, Farfesa Tajudeen Yusuf ya haddace Kur'ani yana shekaru 59 a duniya. Ya yi kira ga al'ummar Musulmi su rungumi karatun Kur'ani.
Wani dan Najeriya mai suna Tunde Omotoya yda ya shafe shekaru 10 a kasar Canada ya fadi abubuwa 10 da 'yan Najeriya masu son tafiya kasar waje ya kamata su sani
Gidauniyar Hon. Ibrahim Ali Usman ta cire wa wata al'umma kitse a wuta bayan gyara rijiyoyin burtsatse 100 da kuma taimakawa wata mata aka gina mata sabon gida.
Ana da labari Aliko Dangote ba shi ne mutumin da ya fi kowa kudi a a kasashen Afrika. Femi Otedola Otedola wanda ake ganin ya mallaki daloli masu yawa, ya canza gida
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana abin da ya sanya Janar Sani Abacha ya tura shi kurkuku a 1995. Obasanjo ya ce bakinsa ne ya jawo masa.
Wani malamin addini ya koma bautar gargajiya saboda girmama iyaye da kakanni. Malamin ya yi ridda ne bayan karatun boko mai zurfi da ya yi a jami'a.
Mark Angel ya fuskanci kalubale a 2024, inda ya yi asarar $3.7m wanda ya jefa shi a bashi, sannan ya fuskanci rikice-rikice, amma ubangiji ya ceci rayuwarsa.
Hamisu Haruna ya auri ‘yar shekara 14 amma tun kafin ya shiga daki ta kusa kashe shi. Ango mijin amarya ya ce yaudarar budurwar aka yi, tsohon saurayi ya ba ta guba.
Uwargidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta halarci bikin al'adun Kalaba na 2024. Aisha Buhari ta caba ado sosai kuma ya ja hankalin al'umma.
Mutane
Samu kari