Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Mujallar Bloomberg ta zaƙulo attajiran Afrika 7 a jerin 500 na duniya a watan Mayun 2026, inda Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu suka wakilci Najeriya.
Fitaccen mawaki Senwele, daga jihar Kwara, ya rasu bayan 'yar gajeriyar rashin lafiya. An ce marigayin ya yi fice a salon wakokinsa na Dadakuada mai ban dariya.
Babban limamin Agaie, Sheikh Muhammadu Kudu ya rasu. Gwamna Umaru Bago ya ce mutuwar ra girgiza al'ummar jihar Neja baki daya. An masa addu'o'in samun aljanna.
Tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Babangida zai kaddamar da littafin rayuwarsa a Abuja ranar 20 ga Fabrairu, 2025, tare da taron tara kudin gina gidan tarihi.
Malamin a jami'ar Legas, Farfesa Tajudeen Yusuf ya haddace Kur'ani yana shekaru 59 a duniya. Ya yi kira ga al'ummar Musulmi su rungumi karatun Kur'ani.
Wani dan Najeriya mai suna Tunde Omotoya yda ya shafe shekaru 10 a kasar Canada ya fadi abubuwa 10 da 'yan Najeriya masu son tafiya kasar waje ya kamata su sani
Gidauniyar Hon. Ibrahim Ali Usman ta cire wa wata al'umma kitse a wuta bayan gyara rijiyoyin burtsatse 100 da kuma taimakawa wata mata aka gina mata sabon gida.
Ana da labari Aliko Dangote ba shi ne mutumin da ya fi kowa kudi a a kasashen Afrika. Femi Otedola Otedola wanda ake ganin ya mallaki daloli masu yawa, ya canza gida
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana abin da ya sanya Janar Sani Abacha ya tura shi kurkuku a 1995. Obasanjo ya ce bakinsa ne ya jawo masa.
Wani malamin addini ya koma bautar gargajiya saboda girmama iyaye da kakanni. Malamin ya yi ridda ne bayan karatun boko mai zurfi da ya yi a jami'a.
Mutane
Samu kari