Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Marigayi Dr Ibrahim Bello ya shafe shekara 10 a kan mulki bayan zama Sarkin Gusau a 2015. Ya rike mukamai da dama ciki har da aikin koyarwa kafin sarauta.
Bayan rasuwar Muhammadu Buhari a ranar 13 ga watan Yulin 2025, Legit Hausa ta tattaro bayani game da 'ya'yan tsohon shugaban kasar 8 da suke da rai.
Najeriya ta yi jimamin rasuwar manyan mutane a 2025, ciki har da Buhari, Dantata, Farfesa Jibril Aminu, da sarakunan gargajiya; Oba Adetona da Olakulehin.
Buhari ya bayyana cewa ya mallakidala 150,000 ne kacal a banki tare da wasu gidaje da dabbobi da filaye, wanda ke nuni da cewa yana gudanar da rayuwarsa cikin sauki.
A yau Lahadi aka sanar da rasuwar shugaba Muhammadu Buhari a London. Buhari ya rasu bayan fama da rashin lafiya a London. Mun kawo tarihin rayuwar Buhari.
Wannan rahoto ya duba muhimman gudunmawar da za a ci gaba da tunawa da su a game da Dantata — daga ilimi da lafiya zuwa taimakon gaggawa, addini da ci gaban al’umma
Aminu Alhassan Dantata na cikin mutanen da suka mutu a wasu kasashe, Dubai, aka birne su a Madina, Muhammad Al-Badr na Yemen ya rasu a London an birne shi a Madina.
Marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata ya taba bayyana cewa yana fatan cikawa da imani idan lokaci ya yi. Ya yi maganar ne shekara biyu kafin rasuwar shi.
A labarin nan, za ku ji cewa wata matashiya a Kano, Zainab Ishaq Muhammad ta bayyana yadda ta samu mutumin kirki, kuma mijin aure a shafin Facebook.
Mutane
Samu kari