Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Mujallar Bloomberg ta zaƙulo attajiran Afrika 7 a jerin 500 na duniya a watan Mayun 2026, inda Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu suka wakilci Najeriya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Yahya Harun ya rasu a jihar Gombe. Malamin ne limamin barikin 'yan sanda a jihar kuma shugaban daliban jami'ar Madina.
Aliko Dangote; Femi Otedola, shugaban kamfanin First HoldCo, da wasu 'yan Najeriya hudu, sun shiga jerin bakaken fata mafi kudi a duniya a shekarar 2025.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi ta'aziyyar rasuwar Dr Idris Dutsen Tanshi. Bala Lau ya roki Allah ya gafarata wa Dr Idris Dutsen Tanshi.
Marigayi Dr Idris Abdulazeez Dutsen Tanshi ya rasu ya bar wasiyoyi. Dr Dutsen Tanshi ya yi wasiya da kar a yana hotunansa, zaman makoki, shiga makabarta da takalmi.
Sakataren kungiyar Izala na kasa, Sheikh Muhammad Kabir Haruna Gombe ya yi jimamin rasuwar malaminsa, Malam brahim Bawa Gwani da ya rasu yana da shekara 70.
An samu hayaniya a kotu bayan wata matar aure mai shekara 37 a jihar Kaduna ta nemi kotu ta raba aurensu saboda yawan jarabar jima'i da mijinta ke yi a kullum.
Baban Chinedu da ya fara wa'azin kare addinin Musulunci ya hadu da Isma'il Maiduguri. Malamin ya ba Baban Chinedu shawarwari kan yadda zai samu nasara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodswill Akpabio ya yi kalaman soyayya ga matarsa yayin da ya sumbace ta a idon duniya yayin da ake tsaka da rikicinsa da Natasha
Sanata Natasha Akpoti ta zargi Godswill Akpabio da taba jikinta da mata kalaman soyayya masu motsa sha'awa. Natasha ta ce ya taba magana a kan zoben auren ta.
Mutane
Samu kari