Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta fitar da jerin ’yan takarar gwamnan Nasarawa, amma sunan tsohon IGP Mohammed Abubakar Adamu bai bayyana ba.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta fitar da jerin ’yan takarar gwamnan Nasarawa, amma sunan tsohon IGP Mohammed Abubakar Adamu bai bayyana ba.
Dan wasan barkwanci AY Makun ya ce ya daina zuwa coci saboda rade-radin da ake yi kansa, yana mai tambayar ko coci ta daina zama mafakar masu neman gafara.
Wanda ya kafa bankin Diamond kafin mayar da shi Access kuma ya jagoranci kamfanin MTN, Pascal Dozie ya rasu. Ya bayar da gudumawa wajen cigaban tattali.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Yahya Harun ya rasu a jihar Gombe. Malamin ne limamin barikin 'yan sanda a jihar kuma shugaban daliban jami'ar Madina.
Aliko Dangote; Femi Otedola, shugaban kamfanin First HoldCo, da wasu 'yan Najeriya hudu, sun shiga jerin bakaken fata mafi kudi a duniya a shekarar 2025.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi ta'aziyyar rasuwar Dr Idris Dutsen Tanshi. Bala Lau ya roki Allah ya gafarata wa Dr Idris Dutsen Tanshi.
Marigayi Dr Idris Abdulazeez Dutsen Tanshi ya rasu ya bar wasiyoyi. Dr Dutsen Tanshi ya yi wasiya da kar a yana hotunansa, zaman makoki, shiga makabarta da takalmi.
Sakataren kungiyar Izala na kasa, Sheikh Muhammad Kabir Haruna Gombe ya yi jimamin rasuwar malaminsa, Malam brahim Bawa Gwani da ya rasu yana da shekara 70.
An samu hayaniya a kotu bayan wata matar aure mai shekara 37 a jihar Kaduna ta nemi kotu ta raba aurensu saboda yawan jarabar jima'i da mijinta ke yi a kullum.
Baban Chinedu da ya fara wa'azin kare addinin Musulunci ya hadu da Isma'il Maiduguri. Malamin ya ba Baban Chinedu shawarwari kan yadda zai samu nasara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodswill Akpabio ya yi kalaman soyayya ga matarsa yayin da ya sumbace ta a idon duniya yayin da ake tsaka da rikicinsa da Natasha
Mutane
Samu kari