Latest
Tsohon ɗan takarar gwamna a shekarar 2015 karkashin inuwar APC a jihar Delta ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APGA ya shirya tarwatsa tsohuwar jam'iyyar da ya fita
Akalla yan sanda biyu aka tabbatar Allah ya karɓi rayuwarsu yayin da wasu miyagun yan bindiga suka buɗe wa tawagar motocin wani ɗan takarar kujerar Sanata wuta.
Wata mata yar Najeriya mai suna Misis Taiwo Lawal ta haihu daga karshe ranar 11 ga watan Mayu, 2022 bayan kwashe shekaru shida (6) tana dauke da juna biyu.
Mai martaba Sarkin Damaturu, Hashimi II El-Kanemi, ya bayyana cewa za su saka mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo a addu'a domin ya gaji Buhari a 2023.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce duk wata shari’ar rashawar da aka samu matsala a wurin ayyukanta saboda wasu uzurori, alama ce ta tambaya dangane da jajirc
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Ibrahim Lawan ya bayyana cewa yana da dukkan abun bukata domin zama shugaban kasar Najeriya a babban zaben kasar mai zuwa.
Za a ji cewa Jam'iyyar PDP ta ayyana Sanata Ahmed Babba Kaita a matsayin Ɗan Takarar daya Lashe Zaɓen Fidda Gwani na Shiyyar Daura a Ƙarƙashin jam'iyar adawar.
Shugaban hukumar wasannin jihar Oyo, Gbenga Adewusi, ya sha duka hannun matasa bayan an tashi wasan kwallo kunnen jaki tsakanin kungiyar Shooting Stars Sports.
Wakilin zaben shugaba wadanda akafi sani da deleget na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Gombe sun ga abin mamaki ranar Litnin wajen zaben fidda.
Masu zafi
Samu kari