Latest
Domin rage musu raɗaɗin halin da suka tsinci kansu, gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya raba wa mutanen Damboa tallafin kudi da kayan abinci har da kaya.
'Yan ta'adda sun sake kai mummunan farmaki Millennium City dake karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da mazauna yankin har mutum 16.
Kotu ta bada belin Mai dakin Ekweremadu, Sanata zai cigaba da zama a kurkukun Ingila. Tim Probert-Wood esq. ya fadawa kotu laifuffukan da ke wuyan Ekweremadu.
Wasu sabbin bidiyo da hotuna na jaruma Nafisat Abdullahi tana shagalinta da tsadajjiyar mota mai darajar N30 miliyan ya dauka hankulan jama'a masu tarin yawa.
Da alama Rikicin cikin gida ya nutsar da Jam’iyya, INEC ta fitar da ‘Yan takaran 2023 babu APC. Jam’iyyar ta samu kanta ne a cikin wasu rigingimu na cikin gida.
Za ku ji labari Ana ta ragargazar Shugaba Buhari a shafukan sada zumunta a kan matsalar tsaro domin a makon nan aka tashi da labari mai ban haushi da na murna.
Allah mai iko, a shekarar da ta gabata jaruma Maryam Yahaya tayi shagalin zagayowar ranar haihuwarta a gadon asibti amma wannan shekarar ta yi shi a Dubai.
Tsohon mai neman takarar gwamnan kuma jigo a jam'iyyar APC, Bashir I. Bashir ya fice daga jam'iyyar mai mulki. A cikin wasika da ya aike wa shugaban jam'iyyar n
Watakila za ayi shari’a da Bola Tinubu da APC a kan tsaida Musulmi a matsayin Mataimaki. Lauya ya bukaci kotu ta wargaza takarar Tinubu da APC a zaben 2023.
Masu zafi
Samu kari