Latest
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya kai ziyarar ba zato ba tsammani babban Asibitin Dutse, babban birnin jihar, ya kama malaman lafiya suka sayar da magani.
Babbar Kotun tarayya ta rushe korar da aka yi wa tsohon gwamnan jihar Enugu, Chimaroke Nnamani, daga cikin jam'iyyar PDP, tace kwamitin gudanarwa ba shi da iko.
Mercy Aigbe Adeoti, 'yar shirin fim a Najeriya ta wallafa faifan bidiyo tare da mijinta inda take nuna yadda Musulunci ya daidaita dukkan dan Adam a gaban Allah
Tsadar tumatir ta sanya matan babban birnin tarayya Abuja komawa amfani da karas da wasu nau'o'in kayan lambu wajen yin miya saɓanin tumatir da aka saba amfani.
Gwamnatin kasar Sweden ta musanta zargin cewa da hannunta aka kona Alkur'ani mai girma a kasar, ta nuna bacin ranta tare da Allah wadai da wannan aika-aika.
Ejikeme Mmesoma, ɗaliba daga jihar Anambra wacce ta zo na ɗaya a yawan makin JAMB ta ce bata san yadda ake buga sakamakon bogi bba balle ta kara wa kanta maki.
Dazu nan aka ji Malam Nuhu Ribadu ya yi bayanin abin da su ka tattauna da Bola Ahmed Tinubu, ya yi alkawarin cewa shi da hafsoshin tsaro za su kawo tsaro a kasa
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto, ya kafa wani kwamiti da zai binciki wasu daga cikin ayyukan da gwamnatin baya ta Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ta gudanar.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmed Sani Yariman Bakura, ya shawarci Shugaba Tinubu kan yadda zai yi da ƴan bindiga. Yarima ya ce Tinubu ya kira su a yi sulhu.
Masu zafi
Samu kari