Latest
Wani bidiyo da ke nuna matashiya tana tafiya a kan kwai ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Mutane da dama sun fusata bayan wasu cikin kwayayen sun fashe.
Hadimin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, Femi Adesina, ya bayyana cewa ba da yawun shugaban ƙasa Buhari, aka yi wa ƴan Najeriya wasu alƙawuran ba a 2015...
Wata daliba 'yar Najeriya ta fadi jarrabawa bayan da ta yi amfani da manhajar AI ta ChatGPT. Malamin ya yi maki mai daukar hankali game da hakan a takardar.
Wasu tsagerun 'yan bindigan jeji sun shiga har cikin gida sun yi awon gaba da Dagacin kasuwar Daji a jihar Zamfara, Ibrahim Sarkin Fada, da safe ranar Alhamis.
Bayan taron FEC, Ministan labarai, Lai Mohammed ya ce ‘yan kwangilan da ke titin Legas-Ibadan da na Kano-Zaria da Zaria-Kaduna sun kusa gama aikinsu a Najeriya.
Motocin da ke dauke da ɗalibai ƴan Najeriya daga Sudan, sun tsaya a tsakiyar hamada. Direbobin motocin sun sha alwashin ƙin cigaba da tafiya sai an basu kudi.
Wata matashiya sanye da hijab ta ajiye kunya sannan ta duka kan gwiwowinta don furta soyayya ga wani matashi a bainar jama’a. Matashin ya kadu da abun da ta yi.
Firaministan Ingila, Rishi Sunak, ya aike da muhimmiyar wasiƙa zuwa ga zaɓa ɓen shugaban ƙasan Najeriya, Bola Tinubu, ya ce Ingila ta shirya aiki tare da shi.
Hukumar kula da ingancin magani da abinci ta ce akwai wani maganin da ke yawo a kasar nan, wanda ke sanya mutae=ne su mutu bayan an sha, ya kashe kananan yara.
Masu zafi
Samu kari