Latest
Bincike ya gano ikirarin da aka yi a wani bidiyon TikTok cewa ministan Abuja, Nyesom Wike, ya yi umurnin rusa tashar motar Jabi a Abuja karya ne ba gaskiya ba.
Tsohon sanatan Oyo ta Kudu ya caccaki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, bisa ƙalubalantar nasarar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Dan ministan tsaro kuma tsohon gwamnan jihar Jigawa, Mohammed Badaru, Ahmad, ya angwance da amaryarsa, Zainab Nasidi, a wani kasaitaccen biki da aka yi a Kano.
Ku na da labari Muhammadu Buhari ya yi ta nade-naden mukamai har zuwa lokacin da awanni su ka rage. Tun da Bola Tinubu ya gyara zama a ofis, zai kawo mutanensa.
A lokacin da wata gada ta ruguje a Gwarzo, mazauna yankin sun tuntubi Barau Jibrin domin ya taimaka masa. Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ba ta ji dadin aikin ba.
Wata matashiyar budurwa ta yada labari mai dadi na mallakar gida da ta yi cewa ita ce ta farko da ta cimma haka a zuri’arsu, ta baje kolin cikin hadadden gidan.
An fasa auren wata tsohuwar dalibar jami’ar jihar Abia mai shekaru 30 bayan aminin angon ya fallasa irin mummunan rayuwar da ta yi a lokacin da take makaranta.
Tsohon gwamnan Kano Ganduje ya bayyana shirinsa game da abin da yake so ya yi a zaben da ke tafe na jihar Kogi a watan Nuwamban wannan shekarar da muke ciki.
Sabon shugaban APC na kasa ya bayyana shirin jam'iyyar na yadda zai kawo sabuwar cibiyar nazarin siyasa nan ba da jimawa ba. Ya fadi hakan ne a wani taron kasa.
Masu zafi
Samu kari