Latest
Gwamnatin Kano karkashin gwamna Abba Kabir Yusuf ta jajanta wa iyalai, jihar Jigawa da ƙasa baki ɗaya bisa mutuwar Sardaunan Dutse, Sanata Bello Yusuf Maitama.
Wasu lauyoyi sun bai wa hamata iska bayan sun doku tare da fadan bakaken maganganu ga juna a cikin kotun majistare da ke jihar Enugu yayin zaman kotu.
Wata gamayyar kungiyoyi CSO ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya cirewa Atiku Abubakar lambar karramawa ta GCON da ake ba mataimakan shugaban ƙasa.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wasu mutane 17 daga hannun 'yan bindiga a jihar Kebbi bayan zazzafan artabu tsakaninsu da masu garkuwan.
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya sanar da sallamar manyan jami’an hukumomin da ke karkashin Ma’aikatar Masana’antu, Kasuwanci da Zuba Jari ta Tarayya.
Wasu jagororin addinin kirista a Najeriya sun bayyana cewa fargabar da su ke game da tikitin Musulmi da Musulmi ta gushe a yanzun bayan ganin kamun ludayin Tinubu.
Mamallakin kamfanin BUA, Abdussamad Rabiu ya samu ribar Dala miliyan 500 wanda ya yi sanadin karuwar arzikinsa zuwa Dala biliyan 7.6 a wannan wata.
Wasu mutane uku da ake zargi da sace mazakutar wani mutum a yankin Sabon Garin Nabardo, a karamar hukumar Toro ta jihar Bauchi sun shiga hannun jami'an tsaro.
Kotun ƙolin Najeriya ta kori karar da ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar SDP ya shigar kan zaben gwamnan jihar Delta wanda aka yi ranar 18 ga watan Maris. 2023.
Masu zafi
Samu kari