Latest
Femi Falana, babban lauyan Najeriya, ya ce sabanin tunanin jama’a, kotun daukaka kara reshen Abuja, ba ta soke zaben gwamna Yusuf na jihar Kano ba.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke wasu miyagun mutane masu ba yan bindiga bayanai da siyo musu kayayyaki domin gudanar da ayyukansu a jihar Kaduna.
Kingsley Chiedu Moghalu ya nuna hukuncin zaben Gwamnan Kano ya na neman tada zaune tsaye a sakamakon tsige Abba Kabir Yusuf, an ji yana kukan hukumomi sun lalace.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari a jihar Zamfara inda suka halaka mutum biyu har lahira. Ƴan bindigan sun kai sabon farmakin ne a garin Kauran-Namoda.
Labari ya zo daga Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano cewa Jami’an tsaro sun damke wasu mutane da ake zargin sun fito yin zanga-zanga saboda hukuncin zaben gwamna.
Daga Junairu zuwa Satumban 2023, gwamnonin jihohi sun yi bindiga da abin da ya kusa kai Naira tiriliyan 2. Ana facaka da sunan abinci da hawa jirgi a shekarar nan.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sake mika kasafin naira biliyan 24 don neman amincewar Majalisar yayin da ya himmatu wurin ayyyukan raya kasa a jihar.
Majalisar kungiyar ECOWAS ta yi kira ga gwamnatoci da shugabannin kasashe su duba yiwuwar janye takunkumin da suka kakabawa kasar Nijar bayan hambare Bazoum.
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba, ya dawo Abuja, bayan ya halarci taron G20 a Jamus. Manyan ministoci da jami’ai ne suka tarbe shi a filin jirgin.
Masu zafi
Samu kari