Latest
Shugaban hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziki zagon ƙasa EFCC, Ola Olukoyede ya ce zai sauka da muƙaminsa matuƙar ba a gurfanae da Yahaya Bello ba.
A yayin da jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta shirya gudanar da zaben fidda gwani a ranar 25 ga watan Afrilu, Legit Hausa ta kawo bayani kan manyan 'yan takara 3 a zaben.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sanar da rage kudin lasisin mallaka da gudanar da gidajen fina-finai. Ana sa ran hakan zai kawo saukin farashin tiketin shiga gidajen
Ana zargin makiyaya da sanadin mutuwar manoma uku a kananan hukumomi biyu a jihar Benue. Manoma sun kauracewa gonakinsu saboda fargabar kai musu hari
Kungiyar shugabannin jam'iyyar APC na jihohi 37 sun tabbatar da cewa suna tare da Dakta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam'iyya na ƙasa.
EFCC ta kama Hadi Sirika, ministan Buhari, bisa zargin salwantar da kudi har naira biliyan 8. Ana zarginsa ne da hada kai da dan uwansa wurin karkatar da kudin
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta kama wasu mutum uku da suka yi wa kawun ɗaya daga cikinsu barazanar garkuwa, suka karɓi fansar Naira miliyan biyu.
Wani abin bakin ciki da takaici ya faru yayin da wasu daliban sakandare suka yi wa ɗaliba 'yar uwarsu dukan wanda ya ta da ƙura a kafofin sadarwa na zamani.
Gwamnatin jihar Kwara ta rufe mayankar abbatuwa na wucin-gadi saboda fargabar guba a naman da ke kasuwar domin kare lafiyar mazauna jihar. Za a bude ranar Laraba
Masu zafi
Samu kari