Latest
Ana zargin makiyaya da sanadin mutuwar manoma uku a kananan hukumomi biyu a jihar Benue. Manoma sun kauracewa gonakinsu saboda fargabar kai musu hari
Kungiyar shugabannin jam'iyyar APC na jihohi 37 sun tabbatar da cewa suna tare da Dakta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam'iyya na ƙasa.
EFCC ta kama Hadi Sirika, ministan Buhari, bisa zargin salwantar da kudi har naira biliyan 8. Ana zarginsa ne da hada kai da dan uwansa wurin karkatar da kudin
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta kama wasu mutum uku da suka yi wa kawun ɗaya daga cikinsu barazanar garkuwa, suka karɓi fansar Naira miliyan biyu.
Wani abin bakin ciki da takaici ya faru yayin da wasu daliban sakandare suka yi wa ɗaliba 'yar uwarsu dukan wanda ya ta da ƙura a kafofin sadarwa na zamani.
Gwamnatin jihar Kwara ta rufe mayankar abbatuwa na wucin-gadi saboda fargabar guba a naman da ke kasuwar domin kare lafiyar mazauna jihar. Za a bude ranar Laraba
Hukumar kula da gidajen yari ta Kano ta bayyana cewa da yawa daga wadanda ke tsare na jiran a gurfanar da su gaban kotu ne. Kakakin hukumar ne ya bayyana haka a Kano
Mahukunta sun bayar a umarnin rufe makarantar Lead British da ke Abuja, wadda aka yi zargin an ci zarafin dalibar makarantar ta hanyar hantara da mari.
Fitaccen ɗan daudu a Najeriya, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya nemi alfarma bayan daure shi har tsawon watanni shida a gidan kaso kan cin mutuncin naira.
Masu zafi
Samu kari