Latest
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta samu nasarar yin caraf da wata mata wacce ta yi yunƙurin sayar da ƴaƴanta kan N1.8m. Ta ce dole ce ta sanya ta yin hakan.
Rahoto ya nuna cewa an rasa rayuka da yawa yayin da wani abun fashewa ya tashi a wani wurin haƙar ɗanyen man fetur a jihar Imo da ke Kudu Maso Gabas.
Idan an gama komai, za a iya tace gangunan danyen mai 60, 000 a rana, amma ba dole a samu saukin farashi ba,‘yan kasuwa sun hango tashin farashin fetur.
Wata babbar kotun jihar Rivers ta bayar da sabon umarni ha rundunar ƴan sandan Najeriya kan yunƙurin cafke shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Rivers.
Wole Olanipekun SAN ya bada shawarar a fito da sabon kundin tsarin mulki . Gawurtaccen lauyan yana so ayi wa dokokin garamawul na gaske, amma ya kusa cin duka.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC), ta bankado wata kungiyar addini da ke taimakawa barayi wajen karkatar da kudaden sata.
A duk rana, Reno Omokri yace MTN da Airtel suna janye Dala $20m daga Najeriya. Hadimin tsohon shugaban na Najeriya ya ba gwamnatin Bola Tinubu ta duba alakar MTN
Majalisar dokokin jihar Kogi ta tantance tare da aminta da naɗin sabbin kwamiahinoni 18 da zasu yi aiki a matsayin mambobin majaliaar zartarwa SEC.
Burin Atiku Abubakar na sake neman takara za ta gamu da cikas. Jagoran PDP, Bode Geoge yana ganin girma ya kama Atiku Abubakar, ya kyale yara su nemi mulkin Najeriya
Masu zafi
Samu kari