Latest
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a karamar hukumar Wukari ta jihar Taraba. 'Yan bindigan a yayin harin da suka kai sun hallaka mutum biyu har lahira.
Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta zargi ma’aikaci gwamnatin jihar Gombe,ya yaga wasu wasikar bincike da hukumar ta rubuta.
Bincike ya nuna cewa bayan wata shida da harin bom a Tudun Biri marasa lafiya sun koka kan yin biris da aka yi da su. Sai dai an fara cika wasu alkawura da aka musu.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya naɗa sababbin manyan masu taimaka masa da ƙananan hadimai da masu ba shi shawara na musamman 132 a gwamnatinsa.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargi da garkuwa da mutane a garuruwan jihar Taraba. Wadanda ake zargin sun ba da bayanai.
Hukumar kwastam ta yi alwashin kawo karshen masu boye kayan abinci a Najeriya domin kawo saukin kayan masarufi. Shugaban hukumar, Wale Adeniyi ne ya fadi haka.
Adadin bashin da ake bin Najeriya ya kai Naira tiriliyan 121.67 bayan gwamnatin Bola Tinubu ta karbo rancen Naira tiriliyan 6.53 tsakanin watan Disamba zuwa Maris.
Hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke kan batun rikicin masarautar Kano a bar baya da kura, inda bangarorin biyu da ke cikin dambarwar ke ganin su ne da nasara.
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandare ta Afrika ta yamma (WAEC) ta ce sannu a hankali za ta janye rubuta jjarrabawarta a takarda a koma na'ura mai kwakwalwa.
Masu zafi
Samu kari