Latest
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitaccen jaruminta, Ganiyu Oyeyemi da aka fi sani da Ogunjimi a yau Juma'a.
EFCC ta shaidawa babbar kotu mai zamanta a Abuja yadda Sagir Bafarawa dan tsohon Gwamna Attahiru Bafarawa ya ci kudin makamai. Shaidar EFCC ya ce sun yi bincike
A ranar Juma'a, 26 ga watan Afrilu, Shugaba Bola Tinubu ya nada Jim Ovia a matsayin shugaban hukumar bayar da lamunin ilimi ta Najeriya (NELFUND).
Sojjojin kasar Burkina Faso sun dakatar da gidajen rediyon BBC da VOA daga watsa shirye-shirye na sati 2 saboda yada labarin kai hari kan fararen hula
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya buƙaci tsofaffin gwamnonin jihar su daina shiga dukkan al'amurorin gwamnatinsa idan har ba gudummuwa za su bayar ba.
Sarkin Kwatarkwashi a jihar Zamfara, Abubakar Ahmed Umar ya bayyana cewa 'yan ƙasashen ketare da kuma ma'adinai a Arewacin Najeriya ne silar matsaar tsaro.
An rahoto cewa sojojin da ke atisayen 'Whirl stroke' a jihar Taraba sunsamu nasarar kashe 'yan bindiga biyu yayin dakile wani harin da suka kai wani kauyen jihar.
A yayin da jama'a ke alakanta ambaliyar ruwan sama a Dubai da amfani da fasahar ƙirƙirar ruwan sama da ƙasar ta yi, wani bincike ya nuna akasin zargin mutane.
Jam'iyyar APC ta zargi Gwamna Abba Kabir da daukar nauyin masu zanga-zanga da suka bukaci shugaban jam'iyyar, Abdullahi Ganduje ya yi murabus a jiya Alhamis.
Masu zafi
Samu kari