Latest
Wasu gungun ƴan Najeriya waɗanda galibi matasa ne sun gudanar da zanga zanga a Abuja kan ƙarancin man fetur da har yau aka gaza shawo kan shi a Najeriya.
An shiga tashin hankali a unguwar Onumu da ke Akoko-Edo a jihar Edo yayin da wani mai maganin gargajiya ya kashe wani mutumi a garin gwajin maganin bindiga.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin Kano ta damke shugaban makarantar firamaren Gaidar Makada da ke karamar hukumar Kumbotso bayan jama'a sun yi korafi.
APC mai maulki ta ƙaryata ikirarin PDP cewa ba a shirya gaskiya ba a zaɓen kananan hukumomin da aka gudanar da jihar Kebbi, hukumar zaɓe ta sanar da sakamako.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya fara daukar matakai kan gobarar da ta tashi a gidan gwamnatin jihar. Gwamnan ya kafa kwamitin bincike.
Kungiyar likitocin Najeriya masu neman sanin makamar aiki (NARD) ta sanar da cewa ta janye yajin aikin da ta shiga na mako daya. Ta yabawa gwamnati.
Jam'iyyar PDP ta bayyana kafa wasu kwamitoci guda biyu da za su duba halin da jam'iyyar ke ciki domin daukar matakan gyara kafin kakar zaben 2027.
A wannan rahoton za ku ji cewa babban mai taimakawa shugaban APC na kasa, Cif Oliver Okpala ya caccaki jigo a jam'iyyar Saleh Zazzaga bayan kalamai kan Ganduje.
A wanannan labarin, gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana takaicin yadda aikin titin Garko ke tafiyar hawainiya, lamarin da ya sa shi daukar mataki.
Masu zafi
Samu kari