Latest
Bayan yada rahoton cewa wasu jami'an DSS guda biyu sun bindige matashi a gidan mai din Legas, hukumar ta ƙaryata cewa jami'anta ne suka aikata laifin.
Rundunar sojin Najeriya ta fara dibar sabbin sojoji masu kwalin sakandare domin inganta rundunar yayin da rashin tsaro ke kara kamari a fadin kasar baki daya.
Wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari a karamar hukumar Birnin Gwari a Kaduna inda suka sace Dagatai biyu da hallaka 'yan banga takwas.
Hukumar tsaron farar hula ta NSCDC ta tabbatar da cafke masu safarar man fetur daga jihar zuwa Katsina.Ta kama litar mai dubu ashirin, kuma ta mayar da su gidan mai.
Ministan Abuja ya nemi hadaka da kasar Hungary domin inganta noma da tsaro a birnin tarayya. Ya yi jawabin ne yayin wata ziyara da ya kai ofishin jakadancin kasar.
Daya daga manyan jam'iyyar PDP, Dele Momodu ya zargi Bola Tinubu da kokarin murkushe 'yan adawa.Ya ce PDP za ta dinke kafin zaben 2027 duk da kokarin Tinubu hana su.
Matakin da tsohon gwamnan Kogi Yahaya Bello ya dauka na gujewa kamu ko mika kansa domin amsa tambayoyi a hukumar EFCC ya jawo Allah wadai daga tsofaffin gwamnoni 2.
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya ce 'yan Najeriya za su ga amfanin cire tallafin mai nan kusa. Ya bayyan haka ne jiya Alhamis a Abuja
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake kyautata zaton ‘yan ta’addan Boko Haram ne da suka tuba sun kona shingayen binciken kwakwaf na hukumar NDLEA da kwastam a Borno.
Masu zafi
Samu kari