Latest
A wani rahoton nan za ku ji cewa shugaban kasar nan, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bukaci masu ruwa da tsaki sun tabbatar an yi zaben Edo bisa adalci.
Goodluck Ebele Jonathan ya yi kira na musamman ga yan siyasa, jami'an tsaro da INEC kan yin gaskiya da adalci a zaben Edo. Za a yi zaben gwamna gobe a Edo.
Dan tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai da ake kira Bashir El-Rufai ya nuna goyon bayansa ga dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP, Asue Ighodalo a zaben Edo.
Yayin da gwamnoni ke kokarin lalubo bakin zaren a matakin kasa, jam'iyyar PDP reshen jihar Katsina ta rabu gida biyu. tsagin Lado Ɗanmarke da Inuwa.
An kama wani matashi, Mujahid Idris dan asalin jihar Katsina mai shekara 20 da ake zargi da bibiyar gidajen wasu mutanen Kano ya na satar abinci.
Sakamakon ambaliya da ta amamaye garin Maiduguri a makon baya, mawaki Dauda Kahutu Rarara ya fitar da sabuwar waka inda ya jajantawa wadanda ambaliyar ta shafa.
Hukumar EFCC ta zargi gwamna Yahaya Usman Ododo da boye Yahaya Bello yayin da ta yi niyyar kama shi. EFCC ta ce Ododo ne ya gudu da Yahaya Bello.
A cikin labarin nan, za ku ji cewa jagororin kungiyoyin matasa sama da 60 sun janye daga shiga gagarumin zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya.
Gwamnan jihar Benuwai ya yi shaguɓe ga wasu manyan ƴan siyasa da ke ganin sun isa a jiharsa, ya ce al'umma ce ta zaɓe shi kuma su zai yi wa aiki.
Masu zafi
Samu kari