Latest
Gwamnatin tarayya ta bakin cibiyar ba da sanarwar gaggawa kan ambaliyar ruwa ta kasa ta yi hasashen cewa za a zabga mamakon ruwan sama a jihohi 17 na Najeriya.
Rundunar yan sanda a Bauchi ta kama wasu gungun yan fashi da makami da suka addabi kamar hukumar Misau. Sun haura gida da bindiga sun yi satar kudi.
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya (COAS), Taoreed Lagbaja, ya koka kan karancin jami'an tsaron da ake da su a kasar nan. Ya ce ba za su iya kare 'yan Najeriya ba.
Shugaba Bola Tinubu ya ki rattaba hannu kan kudirin dokar kara wa’adin aikin ma’aikatan majalisa daga shekaru 35 zuwa 40 ko kuma shekarun ritaya daga 60 zuwa 65.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Hadiza Gabon ta daura damar yin karar wani gidan talabijin da ta ce ya sace bidiyonta tare da watsawa a tasharsa ba tare da izini ba.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya sanar da shugaban masa Bola Tinubu zargin da ake yiwa karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Akalla gwamnonin PDP shida ne ke adawa da Umar Iliya Damagum. Wasu jiga-jigan jam’iyyar na ganin Damagum ya wuce gona da iri a matsayinsa na shugaban PDP na kasa.
Shugaban rukunin kamfanonin BUA Group, Alhaji AbdulSamad Rabiu BUA ya bai wa waɗanda ambaliya ta shafa a jihar Borno tallafin N2bn na kudi da kayan abinci.
Babban bankin Najeriya CBN ya ce man feturin matatar Ɗangote zai taka muhimmiyar rawa wajen daidaita farashin sufuri da sauke farashin abinci a ƙasa.
Masu zafi
Samu kari