Latest
Yayin da ake shirin tunkarar zaɓen kananan hukumomi, wasu daga cikin kantomomin tsagin Gwamna Fubara sun fice daga PDP zuwa jam'iyyar APP a Ribas.
Kungiyoyin sa ido a kan zaben Edo sun yi watsi da sakamakon zaben da ya ba APC nasara a kan PDP. sun bukaci a sake bahasi kan sakamakon zaben Edo.
A wannan rahoton, gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya amince da rage ranakun aiki ga ma'aikatan gwamnatin jihar saboda tsadar rayuwa tare da ba su tallafi.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana yadda ya taimakawa Dauda Lawal da muƙamin hadiminsa wurin samun fasfo da EFCC ta kwace masa lokacin mulkinsa.
Majalisar wakilan tarayya ta ɗage zaman yau Talata, 24 ga watan Satumba, domun karrama marigayi Sanata Ifeamyo Ubah wanda ya rasu lokacin tana hutu.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa za ta fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi daga ranar 29 ga Yuli, 2024. Wannan ya biyo yarjejeniyarta da kwadago.
Hukumar NDLEA ta kama abinci da magani da suka zama rubabbu bayan ambaliyar ruwa a kasuwannin Maiduguri. NDLEA ta ce kudin magani da abincin ya kai N5bn.
A wannan labarin, jami'an tsaron kasar nan sun samu gagarumar nasara a yakin da su ke na kawar da manyan yan ta'adda daga doron kasa, inda aka kashe Kachalla.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta IPMAN ta ce sun fara tattaunawa da matatar Ɗangote domin fara ciniki kai tsaye ba tare da biyowa ta hannun NNPCL ba.
Masu zafi
Samu kari