Sharif Lawal
7131 articles published since 17 Fab 2023
7131 articles published since 17 Fab 2023
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da malamin addinin musulunci a jihar Edo. 'Yan bindigan sun bukaci a ba su kudin fansa masu kauri.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi karin haske kan dalilin da ya sanya ta ki dawo da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bakin aiki. Ta ce tana jiran kwafin CTC na kotu.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya nuna rashin gamsuwarsa kan matakin da Shugaba Bola Tinubu ya dauka na cire tallafin man fetur.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Lakurawa ne sun hallaka jami'an 'yan sanda a jihar Kebbi. 'Yan ta'adda sun kashe su ne yayin wani artabu da suka yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ya kai ziyarce-ziyarce a kasashen Saint Lucia da Brazil. Tinubu ya samu tarba daga manyan jami'ai.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Sunday Dare, ya yi.martaɓi ga Nasir El-Rufai kan batun tazarce a 2027. Ya ce El-Rufai bai isa hana tazarcen Tinubu ba.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana cewa Muhammadu Buhari ya ki amincewa da kasafin kudin abinci a fadar shugaban kasa.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Bola Tinubu, Femi Gbajabiamila, ya nuna gamsuwarsa kan kafa hadaka da shugabannin jam'iyyun adawa suka yi.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ireti Kingibe ta sanar da ficewarta daga jam'iyyar LP zuwa ADC ta 'yan hadaka.
Sharif Lawal
Samu kari