Sharif Lawal
6196 articles published since 17 Fab 2023
6196 articles published since 17 Fab 2023
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya bukaci a karawa ma'aikatar tsaro karin kudade domin magance matsalolin rashin tsaron da ake fama da su a kasar nan.
Zaben shekarar 2027 na kara kusantowa yayin da aka shiga sabuwar shekarar 2027. Akwai gwamnonin da ake rade-radin za su iya sauya sheka kafin zuwan lokacin.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a jihar Zamfara sun samu nasara kan 'yan bindiga. Sojojin sun aika da wasu tsageru masu tayar da kayar baya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sabon nadi a hukumar tsaron farin kaya ta DSS. Shugaban kasan ya amince da nadin mataimakiyar darakta janar ta hukumar.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki kan matafiya a jihar Kogi. Ƴan bindigan sun sace fasinjoji masu yawa ciki har da wasu jami'an sojoji.
'Yan kasuwa da dama sun shiga jimami bayan tashin wata gobara a jihar Anambr a. Gobarar wacce ta tashiɓda tsakar ta jawo asarar kayayyakinna miliyoyin naira.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta fara biyan karin kudaden fansho ga ma'aikatan da suka yi ritaya.
Gwamnatin jihar Borno ta nuna takaicinta kan harin da 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP suka kai a kan manoma. Ta bayyana harin a matsayin aikin ta'addanci.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya ba da shawara ga jihohin Arewacin Najeriya masu fama da matsalar rashin tsaro. Ya bukaci su yi koyi da tsarin da ya kawo.
Sharif Lawal
Samu kari