Salisu Ibrahim
5624 articles published since 29 Dis 2020
5624 articles published since 29 Dis 2020
Hukumar kula da cututtuka masu yaduwa ta NCDC ta bayyana kadan daga abin da cutar mashako ta jawo ta kuma kashe mutane da yawa a jihar ta Kano da ke Arewa.
Shugaban jam'iyyar Labour na jiha a Cross River ya ce 'yan jihar su zabi wani dan takarar jam'iyyar Labour a zaben 'yan majalisun jiha da ke tafe ranar Asabar.
Kotun kolin Najeriya ya yanke hukunci da cewa, ya amince da takarar Dauda Lawal Dare a matsayin sahihin dan takarar da zai gwabza a zaben gwamnan PDP mai adawa.
Yanzu muke samun labarin yadda kotun majistare a jihar Kano ya ba da belin Hon. Ado Doguwa da aka zarga da hannu a kisan wasu mutane da basu ji ba basu gani ba.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Labour ya bayyana janyewa Aisha Binani saboda wasu dalilai nasa, inda ya ce suna da ra'ayi iri daya kuma za su yi aiki tare bana.
Jam'iyyar PDP ta jagorancin wata zanga-zanga a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta, inda take bayyana rashin amincewarta da yadda sakamakon zaben bana ya zo.
Yayin da 'yan Najeriya ke jiran umarnin shugaban kasa ko bankin CBN kan a ci gaba da karbar tsoffin kudi, ga halin da 'yan kasar ke ciki duk da an ba da kotu.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya ya bayyana kadan daga abin da Allah ya halicci kasar ta kasance a kai, amma aka samu akasin yadda 'yan siyasa suka bata komai.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP ya bayyana kadan daga abin da ya tsara yiwa matasa idan aka zabe sh a matsayin gwamnan jihar a zaben ranar Asabar mai zuwa.
Salisu Ibrahim
Samu kari