Muhammad Malumfashi
17150 articles published since 15 Yun 2016
17150 articles published since 15 Yun 2016
Nan da wani lokaci kadan mutane za su muhimmancin zuwan da Bola Ahmed Tinubu ya yi zuwa kasar Indiya inda ake yin taron ‘kungiyar G20 da sauran kasashen Duniya.
A rahoton hirar da aka yi, Nyesom Wike ya ce karfin halin ‘yan jam’iyyarsa ta PDP ya jawo su ka rika tunani za sui ya karbe mulki daga hannun Bola Tinubu da APC
Kotunan da ke sauraron korafin zabe sun soke nasarar da Seyi Sowunmi ya samu a Legas, saboda rashin rajista a jam'iyya, LP ta rasa was 'yan majalisunta a kotu.
Ko an daukaka kara, Gwamna Yahaya Bello ya ce PDP da LP ba za su yi nasara a kotun koli ba, bayan kotun sauraron karar zabe ta ce jam’iyyar APC ta lashe zabe.
Jam’iyyar NNPP ta tsira da kujerar Sagir Kogi mai wakiltar birnin Kano. APC ta gabatar da takardun da ba su da alaka ta kusa ko ta nesa da shari’ar da ake yi.
A wasu jihohi ana dalabari za ayi ruwa kamar da bakin kwarya a Najeriya, sai kuma ga labarin annobar da aka jawo na cin kasa da aka samu wajen satar ma'adanai.
Za a ji Sanatocin da APC ta rasa a Majalisar Dattawa a sakamakon shari’ar zaben 2023. Natasha Akpoti-Uduaghan ta karbe wurin Sanata Abubakar Sadiku-Ohere a Kogi
Hukumar Hasashen Yanayi (NiMet) ta ce za a tafka mamakon ruwan sama a Kano da Sakkwato, akasin Ondo, Edo, Delta, Bayelsa, Rivers, Imo, Akwa Ibom, Abia, Ebonyi.
Yanzu nan mu ka ji ‘Yan majalisar wakilan tarayya sun bukaci zama da wasu manyan jami’an gwamnatin tarayya, gayyatar da ak yi zai bada damar yin bincike da kyau
Muhammad Malumfashi
Samu kari