Muhammad Malumfashi
21485 articles published since 15 Yun 2016
21485 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyar kare hakkin musulmin Najeriya watau MURIC ta buƙaci gwamnatin tarayya ta kafa kotunan shari'ar musulunci a kowace jiha a ƙasar nan birnin tarayya.
Malaman jinya sun musanta cewa an dakatar da yajin aiki, tana mai cewa ministan lafiya ba shi da ikon yanke hukunci a madadinsu. NANNM za ta yi zama gobe.
A labarin nan, za a ji jam'iyya mai mulki a Kano, NNPP ta caccaki PDP tare da zargin cewa ita ce ta lalata abubuwa da dama a jihar tun a shekarun baya.
An tabbatar da mutuwar fitacciyar jaruma a masana'antar shirya fina-finai ta Kudu watau Nollywood, Odunlade Adekola, tuni abokan aikinta suka fara jimami.
Bayan kungiyar kwallon kafa ta Super Falcons ta lashe gasar WAFCON, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya gwangwaje cocin kocin Super Falcons, Justine Madugu da kyaututtuka
Kunguyar matasan Arewa maso Gabas ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya kaucewa masu zuga shi ya canza mataimakinsa, Kashim Shettima a 2027.
Mahaifin yarinyar da ake zargin malamin Musulunci da hallakawa, Ibrahim Lawal ya roki alfarma wurin gwamnan jihar Kwara domin a gaggauta sanya hannu a hukuncin kisa.
Kwamishinan zaɓe REC na hukumar INEC ta ƙasa mai kula da Kano, Abdu Zango ya bayyana cewa babu tanadin kalmar zaɓen da bai kammalu ba a kundin dokar zaɓen Najeriya.
Tinubu ya sauke Madueke daga shugabancin hukumar NCCC, tare da maye gurbinta da Majekodunmi. An ce sabuwar shugabar na da kwarewar aiki na sama da shekaru 17.
Muhammad Malumfashi
Samu kari