Ibrahim Yusuf
3487 articles published since 03 Afi 2024
3487 articles published since 03 Afi 2024
Wata kungiya ta yi Allah wadai da shirin Abdullahi Ganduje da mutanensa kan neman kafa sabuwar Hisbah a Kano. Kungiyar ta ce lamarin zai jawo fitina jihar Kano.
Rundunar sojin Najeriya ta karyata cewa ta harbi mata masu zanga zanga a jihar Adamawa. Ya fadi yadda wasu bata gari suka kai wa dakaru hari kuma aka harbe su.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya ce lokaci bai yi ba da za a fara tallata dan takarar gwamna karkashin APC a Kano bayan fara tallata Barau.
Shugabannin kasashen AES da suka hada da Mali, Nijar, Burkina Faso sun bayyana cewa za su harbo duk wani jirgin da ya keta sararin samaniyarsu bayan rike na Najeriya
Dan majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya yaba da matakan da Najeriya ke dauka kan matsalar tsaro bayan ceto dalibai sama da 100 da aka sace a makarantar Neja.
Za a gudanar da taron murnar zagayowar ranar haihuwar marigayi Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa a karon farko. Lai Mohammed zai gabatar da littafi a taron.
Gwamnatin kasar Burkina Faso ta rike jirgin sojin saman Najeriya dauke da sojoji 11 saboda zargin shiga kasar ba tare da izini ba. Najeriya bata ce komai ba.
Tun farkon shekarar 2025 aka fara fuskantar yunkurin kifar da gwamnati a Benin. An so yin juyin mulki a Najeriya bayan yinsa a Madagascar da Guinea Bissau.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Ibrahim Yusuf
Samu kari