Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Alhaji Atiku Abubakar, ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP, kuma tsohon mataimakin shugaban ƙasa, ya bukaci kungiyar ECOWAS da AU da su yi ƙoƙarin.
Aƙalla mutane 6 ne aka tabbatar da sun ɓata a wani mummunan haɗarin kwale-kwale da ya rutsa da su a jihar Neja a kan hanyarsu ta zuwa jihar Kebbi wacce ke.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya buƙaci 'yan kasuwa da su bai wa ministan birnin tarayya Nyesom Wike haɗin kai wajen yin.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cewa akwai buƙatar 'yan Najeriya su yi haƙuri da tsare-tsaren da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya zo da su.
Shahararren ɗan daudun nan Idris Okuneye Olanrewaju wanda aka fi sani da Bobrisky, ya yi martani kan kamen 'yan luwadi 100 da jami'an 'yan sandan jihar Delta.
Sojojin da suka kifar da gwamnatin farar hula ta Shugaba Ali Ondimba Bango na Gabon, sun bayyana manya-manyan dalilan da suka Sanyasu aiwatar da juyin mulki.
Ƙasashen Afrika na fama da kalubale na juyin mulki daga sojoji a cikin shekarun baya-bayan nan. Ƙasashen Nijar, Mali, Burkina Faso, Sudan na daga cikin waɗanda.
Shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sake yin wasu sabbin muhimman naɗe-naɗe a gwamnatinsa. Mai magana da yawun shugaban cif Ajuri Ngelale ne ya sanar.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana cewa yanzu haka gwamnatinsa na kan tattaunawa da 'yan bindiga domin ganin sun ajiye makamai saboda a samu.
Deen Dabai
Samu kari