Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Gwamnatin Tarayya ta sanar da yanayin da ta tarar da tattalin arziƙin ƙasa. Ministan kuɗi da tattalin arziƙin ƙasa Wale Edun ne ya bayyana hakan jim kaɗan.
Fitaccen ɗan fafutukar kare hakkin yankin Neja-Delta, Alhaji Mujahid Asari Dokubo, ya ziyarci sabon shugaban jam'iyyar APC Abdullahi Ganduje a gidansa da ke.
Daniel Bwala, tsohon hadimin ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya hasaso lokacin da kotu za ta ƙwace kujerar Shugaba Tinubu.
Ƙungiyar direbobin motocin sufuri ta ƙasa (NURTW), ta ce wasu mutane sun yo hayar 'yan daba domin kai wa babbar sakatariyarta ta ƙasa hari. Sanarwar ta fito ne.
An bayyana cewa a shirye Shugaba Bola Ahmed Tinubu yake ya kori duk wanda bai yi abinda ya dace ba cikin ministocinsa. Kakakin shugaban ƙasar Ajuri Ngelale.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanya dokar hana hawa babura a ƙananan hukumomi 19 da ke fadin jihar waɗanda suke fama da matsananciyar matsalar tsaro ta hare-haren.
Manyan abubuwa da dama sun faru kan rikicin siyasar da ake fama da shi a jamhuriyar Nijar tun bayan juyin mulkin ƙasar da sojoji suka yi wa Mohamed Bazoum.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi tsokaci kan muƙaman minista da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bai wa wasu daga cikin tsoffin gwamnoni.
An shiga fargaba a Saliyo biyo bayan fargabar juyin mulki da aka samu a ƙasar watanni kadan da kammala zaɓen shugaban ƙasar. Jami'an tsaro sun tabbatar da.
Deen Dabai
Samu kari