
Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Kotun ƙararrakin zaɓen gwamna da ke zamanta a garin Lokoja na jihar Kogi, ta kwace kujerar sanata Sadiku na APC, gami da hannantata Ga Natasha Akpoti ta PDP.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya, ta sanar da sabon farashin mitar wutar lantarki. Sanarwar ta fito ne ta hannun hukumar da ke sa ido kan wutar lantarki (NERC).
Fitaccen malamin coci Fasto Adewale Giwa na cocin ‘Awaiting The Second Coming of Christ’, ya shawarci alƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓe da su yi hukunci.
Gwamnan jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta dauki 'yan sa kai domin taimakawa jami'an tsaro wajen yaƙi da 'yan bindiga.
Babban malamin cocin nan Fasto Kingleo Elijah ya bayyana cewa ya hasaso wasu daga cikin magoya bayan Atiku Abubakar, Peter Obi da Bola Tinubu na kuka, yayinda.
Jigon jam'iyyar PDP, Cif Olabode George, ya yi tsokaci dangane da batun shari'ar zaɓen da ke shirin gudana tsakanin Atiku, Obi da Tinubu ranar Laraba mai zuwa.
Jami'an rundunar sojin Najeriya da na 'yan sanda, sun gargaɗi masu shirin tayar da zanga-zanga dangane da hukuncin da kotun ƙararrakin zaɓe za ta yanke gobe.
Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) reshen jihar Kano, ta sanar da rufe ofisoshin gwamnati da wasu ƙarin muhimman wurare a faɗin jihar. Wannan mataki dai yana.
Bidiyon wata akuya da ta haifi ɗa mai kama da halittar jikin ɗan Adam a jihar Kwara ya ɗauki hankulan jama'a. An yaɗa bidiyon sosai a kafafen sada zumunta inda.
Deen Dabai
Samu kari