Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Ministar harakokin jin kai da rage raɗaɗin talauci ta ƙasa Dakta Betta Edu, ta bayyana sabbin tsare-tsaren da Shugaba Bola Tinubu ya zo da su a kan N-Power.
Gwamnatin jihar Zamfara, ta bayar da umarnin rufe kasuwannin dabbobi a ƙananan hukumomi biyar saboda matsalar tsaro da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa. Kwamishinan.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zai tafi zuwa ƙasar Indiya domin halartar taron ƙasashen duniya masu tattalin arziƙi na G20. Taron zai gudana.
Fitaccen malamin addinin na na cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya bayyana cewa ya hasaso juyin mulki a wasu ƙasashen Afrika 3.
Hadimin Atiku Abubakar na yaƙin neman zaɓen shugabancin ƙasa a zaɓen da ya gabata, Daniel Bwala, ya ce Wike ya karbi muƙamin minista ne domin yi wa abokan.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya buƙaci masoya da masu fatan alkairi da kar su kashe kudi wajen taya shi murnar zagayowar ranar haihuwarsa a jaridu.
Hadimin Atiku Abubakar wato Daniel Bwala, ya lissafowa Minista Nyesom Wike muhimman wuraren da ya kamata ya rushe a rushe-rushen da yake yi a birnin Abuja.
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bayyana cewa matsalar tsaron da ake fuskanta a yankin Arewa maso Yamma na da alaƙa da rashin ingantaccen shugabanci.
A ranar Alhamis ne kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta sanar da batun dakatarwar da ta yi wa ƙasar Gabon biyo bayan juyin mulkin da sojojin ƙasar suka yi.
Deen Dabai
Samu kari