Aisha Musa
9391 articles published since 09 Agu 2016
9391 articles published since 09 Agu 2016
Wata budurwa yar Najeriya da ta yi yunkurin kafa tarihi a kundin bajinta na Guinness saboda zaman gida na sa’o’I 168 ta ce saurayinta ya ce ya fasa aurenta.
Hedkwatar tsaro na kasa ta bayyana a ranar Alhamis, 17 ga watan Agusta cewa an kashe jami’an sojoji 36 a jihar Neja. Manjo Janar Edward Buba ne ya bayyana haka.
Fadar shugaban kasa ta sanar da ayyukan da aka bai wa zababbun ministoci, kuma ga mamakin mutane da dama Nyesom Wike aka bai wa ministan babban birnin tarayya.
Bayan rabawa gaba daya ministocin shugaban kasa Bola Tinubu ayyukan da za su yi, ya bayyana cewa shugaban Najeriyan ya yi watsi da shawarwarin Festus Keyamo.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da sabbin ministocinsa a ranar Litinin, 21 ga watan Agusta, a cibiyar taro na fadar shugaban kasa, Abuja da 10:00am.
Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya soki zabar tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle da Shugaban Kasa Bola Tinubu ya yi a matsayin ministan tsaro.
Tsagerun yan bindiga sun harbe Misis Peace Chinyereugo, matar faston cocin Vineyard of Grace Dominion Assembly, Rev. Samuel Chinyereugo, a Benin, jihar Edo.
Sanata Barau Jibrin, ya roki yan Najeriya musamman mambobin jam'iyyar APC, da su taya jam'iyyar da addu'a don ta yi nasara a kotun zaben gwamnan jihar Kano.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya shirya ba jam’iyya mai mulki hadin kai.
Aisha Musa
Samu kari