Aisha Ahmad
3433 articles published since 27 Mar 2024
3433 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kebbi ta baza komarta zuwa kasar Sin domin ta fatattaki Lakurawa a kokarinta na dawo da zaman lafiya sassan jihar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ce ana sake nazarin afuwa da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi ga wasu 'yan Najeriya a baya-bayan nan.
A labarin nan, za a jo cewa a yayin tantance sabon shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan, ya shaida wa majalisa cewa zai sake waiwayar batun amfani da fasaha a zabe.
A labarin nan, za a ji yadda Gwamnan jihar Neja Umaru Bago ya ja hankalin jama'a bayan an gan shi yana jagorantar rera wakoki da addu'ar zaman lafiya a coci.
Jam'iyyar 'yan adawa ta ADC ta bayyana damuwa a kan yadda APC ta ke tattare manyan 'yan siyasar kasar nan zuwa cikinta, sai dai ta ce hakan ba zai dakile ta ba.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawa ta ce ta karbi wasikar Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, kuma ana shirin fara tantance sabon Shugaban INEC.
A labarin nan, za a ji cewar an buga muhawara a Majalisar Wakilai, 'yan majalisa sun yanke shawara a kan nemo inda $35m na gina matatar mai ta shiga.
A labarin nan, za a ji cewa cewa Pat Akpabio, surukar Shugaban Majalisar Dattawa ta zargi Godswill Akpabio da aikata miyagun laifuffuka a Akwa Ibom.
A labarin nan, za a yi yadda 'yan uwan Bilyaminu Bello na dangin uwa da su ka raine shi suka yi raddi ga mahaifin 'dansu da ya ce ya yafe wa Maryam Sanda.
Aisha Ahmad
Samu kari