Aisha Ahmad
3433 articles published since 27 Mar 2024
3433 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji yadda zargin da Amurka ta yi a kan Najeriya na cewa ana yi wa kiristoci kisan kiyashi ya dauki hankali, ana son fara bincike.
A labarin nan, za a ji yadda 'yan wasu fitattun 'yan Najeriya su ka yi wa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu dirar mikiya bayan ya yafe wa mutane 175.
A labarin nan, za a ji cewa an yi ba ta kashi a tsakanin sojojin Najeriya da miyagun 'yan bindiga jim kadan bayan an kammala yarjejeniyar zaman lafiya a Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar NPFL ta fusata bayan hargitsin da ya tashi bayan wasan da aka buga tsakanin Kano Pillars da Shooting Stars a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya fara samun goyon bayan Yarbawa da Hausawa yayin da ake tunkarar babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan uwan Bilyaminu Bello, magidancin nan da matar shi ta kashe sun yi takaicin Shugaban Kasa Bola Tinubu ya yafe wa Maryam Sanda.
A labarin nan, za a ji martanin da Kwamishinan 'yan sandan Kano, CP Ibrahim Bakori ya yi bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da zarge shi da ci masa fuska.
A labarin nan nan, za a ji cewa shahararren mai garkuwa da mutanen nan, Kelvin Oniarah Ezigbe, da ya sace fitaccen lauya, Mike Mike Ozekhome (SAN) ya samu sassauci.
Daya daga cikin jaororin APGA na kasa, Cif Chekwas Okori ya caccaki wasu daga cikin gwamnonin jam'iyyun adawa da ke gudu wa zuwa jam'iyya mai mulki.
Aisha Ahmad
Samu kari