Ahmad Yusuf
11021 articles published since 01 Mar 2021
11021 articles published since 01 Mar 2021
A yau Talata, 15 ga watan Yuli, 2025 za a yiwa Muhammadu Buhari sutura a birne shi a gidansa da ke Daura a jihar Katsina, ya rasu ne a ƙarshen makon da ya gabata.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi gawar marigayi Shugaba Muhammadu Buhari a gaban iyalansa, waɗanda idanuwansu suka cika da kwalla a Katsina.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gawar marigayi tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ta iso Najeriya daga Landan tare da tawagar gwamnatin tarayya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu tare da wasu daga cikin hadimansa sun isa jihar Katsina domin karɓar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari yau Taata.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda da tawagar kwamitin shirya jana'izar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari sun fara tarbar manyan baƙi.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Femi Adesina ya ce Muhammadu Buhari na zuwa neman lafiya a kasar waje tun kafin ya karɓi mulkin Najeriya.
Babban kwamandan Hisbah kuma fitaccen malamin musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya roƙi ƴan Najeriya su yiwa Buhari addu'a kuma su yafe masa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar marigayi Muhammadu Buhari, ana sa ran shi zai karbi gawar gobe Talata kafin a wuce da shi Daura.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kwamitin da zai jagoranci tsaraya da shirya jana'izar ƙasa ta musamman da ta dace da tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.
Ahmad Yusuf
Samu kari