Ahmad Yusuf
10106 articles published since 01 Mar 2021
10106 articles published since 01 Mar 2021
Hukumar tattara kudin shiga ta jihar Kano (KIRS) ta garƙame otal ɗaya da waus kamfanoni 4 saboda sun yi wa gwamnatin tsaurin ido, sun ƙo biyan harajin da ake binsu.
Ministan harkokim kai, Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ma'aikatarsa ba za ta bari wasu ƴan siyasa su ɓata shirin rabon tallafin rage raɗaɗin da za a yi.
Gwamnann jihar Akwa Ibom ya yi bayani kan abubuwan da ake yaɗawa a jigar a ƴan kwanakin nan, ya ce zai miƙa kansa ga hukumar EFCC idan bukatar hakan ta taso.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Mista Peter Obi duk wata haɗaka da za a haɗa matukar ba za a tattauna batun ceto Najeriya ba, to kada ma a sanya shi a ciki.
Shugaban ƙaramar hukumar Agege a jihar Legas ya rufe masallaci na wucin gadi sakamakom ɓarkewar rigimar limanci, ya ce zai kira zama da kowane ɓangare.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi tuntuɓen harshe da yake jawabi a wurin kaddamar da kamfen APC a zaɓen kananan hukumomin da za a yi a Fabrairu.
Kasa da watanni biyu bayan mutane sun fara samun rangwame, farashin man fetur ya kama hanyar komawa gidan jiya, matatar Ɗangote da NNPCL sun yi ƙari.
Rahotanni daga Kano sun nuna cewa dakarun ƴan sanda sun damƙe shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, Muhuyi Magaji Rimingado.
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa janar janar da suka yi ritaya suna da hannu a haƙar ma'adanai ta haramtacciyar hanya, ya ce ya kamata a murkushe su.
Ahmad Yusuf
Samu kari