Da duminsa: Sabbin mutane 410 sun kamu da cutar Korona a Najeriya
Hukumar takaita yaduwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 410 a fadin Najeriya yau.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:20 na daren ranar Talata 18 ga Agusta, 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana yadda wadanda suka kamu a jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-210
FCT-45
Ondo-30
Plateau-21
Edo-19
Ogun-16
Oyo-13
Nasarawa-12
Bauchi-11
Enugu-10
Kwara-7
Kaduna-6
Anambra-4
Ebonyi-3
Abia-2
Rivers-1
49,895 suka kamu
37,051 aka sallama
981 sun mutu
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng