Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 643 sun sake kamuwa da korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 643 sun sake kamuwa da korona a Najeriya

Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cutuka masu yaduwa (NCDC) suka nuna na ranar 15 ga watan Yulin 2020, sabbin mutum 643 sun sake kamuwa da korona a Najeriya.

Lagos-230

Oyo-69

FCT-51

Edo-43

Osun-35

Rivers-30

Ebonyi-30

Kaduna-28

Ogun-27

Ondo-23

Plateau-20

Benue-17

Enugu-16

Imo-10

Delta-6

Kano-4

Nasarawa-2

Kebbi-1

Ekiti-1

Jimillar masu cutar a Najeriya ya kai 34,259. Mutum 13,999 an sallamesu daga asibiti bayan warkewarsu daga cutar. Mutum 760 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon cutar.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel