Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 643 sun sake kamuwa da korona a Najeriya
Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cutuka masu yaduwa (NCDC) suka nuna na ranar 15 ga watan Yulin 2020, sabbin mutum 643 sun sake kamuwa da korona a Najeriya.
Lagos-230
Oyo-69
FCT-51
Edo-43
Osun-35
Rivers-30
Ebonyi-30
Kaduna-28
Ogun-27
Ondo-23
Plateau-20
Benue-17
Enugu-16
Imo-10
Delta-6
Kano-4
Nasarawa-2
Kebbi-1
Ekiti-1
Jimillar masu cutar a Najeriya ya kai 34,259. Mutum 13,999 an sallamesu daga asibiti bayan warkewarsu daga cutar. Mutum 760 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon cutar.
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng