Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 643 sun sake kamuwa da korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 643 sun sake kamuwa da korona a Najeriya

Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cutuka masu yaduwa (NCDC) suka nuna na ranar 15 ga watan Yulin 2020, sabbin mutum 643 sun sake kamuwa da korona a Najeriya.

Lagos-230

Oyo-69

FCT-51

Edo-43

Osun-35

Rivers-30

Ebonyi-30

Kaduna-28

Ogun-27

Ondo-23

Plateau-20

Benue-17

Enugu-16

Imo-10

Delta-6

Kano-4

Nasarawa-2

Kebbi-1

Ekiti-1

Jimillar masu cutar a Najeriya ya kai 34,259. Mutum 13,999 an sallamesu daga asibiti bayan warkewarsu daga cutar. Mutum 760 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon cutar.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng