Yanzu-yanzu: Dan Najeriya da ya kamu da Coronavirus ya warke

Yanzu-yanzu: Dan Najeriya da ya kamu da Coronavirus ya warke

MInistan Lafiya na Najeriya, Osagie Ehanire ya ce mara lafiya na biyu da a baya sakamakon gwaji ya nuna cewa yana dauke da kwayar Coronavirus a kasar a yanzu baya dauke da ita.

Ya bayyana hakan ne yayin taron manema labarai da ya kira a ranar Juma'a a babban birnin tarayya Abuja kamar yadda The Punch ta ruwaito.

Yanzu-yanzu: Dan Najeriya da ya kamu da Coronavirus ya warke
Yanzu-yanzu: Dan Najeriya da ya kamu da Coronavirus ya warke
Asali: UGC

DUBA WANNAN: Sarkin Loko ya bayyana abinda suka tattauna da Sanusi II a daren da ya kwana a garinsa

Ku dakaji cikakken rahoton ...

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164