Jihar Zamfara
Yayin da ake ta jita-jitar Gwamnan Zamfara zai bar PDP, Dauda Lawal ya fito ya ƙaryata labarin inda ya ce har yanzu shi cikakken dan jam'iyyar ne ba makawa.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar dojoji sun yi kwanton bauna inda suka hallaka Ibrahim Kaboni da wasu ‘yan bindiga takwas a garin Tsafe da ke Zamfara.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ga laifin masu cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba shi da amfanin komai wajen ciyar da shiyyar Arewa gaba.
Kungiyar dattawan Zamfara ta caccaki Gwamna Dauda Lawal kan matsalar tsaro da ta addabi jihar. Ta bayyana cewa gwamnan ya kasa cika alkawarin da ga dauka.
Wasu kungiyoyi da kuma jam'iyyar PDP sun buƙaci Bola Tinubu ya ƙaƙaba dokar ta-ɓaci a jihohi uku da ke kasar saboda wasu matsaloli musamman na rashin tsaro.
Tsohon ɗan takarar LP a zaben shugaban ƙasa na 2023, Peter Obi ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya katse ziyarar da ya je Faransa, ya dawo gida Najeriya.
Wani hatsabibin dan bindiga da ya dade yana addabar mutane a jihar Zamfara ya gamu da ajalinsa. Wasu 'yan bindiga da ke adawa da shi suka hallaka shi har lahira.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe kasurgumin dan bindiga Kachalla Bello Kaura a kauyen Goburawar Dawan Jiya da ke karamar hukumar Anka s Zamfara.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon shugaban riƙo na karamar hukumar Talata Mafara da tsohon kansila na cikin waɗanda aka kashe a harin garin Morai a Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari