Jihar Zamfara
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya musanta jita-jutar da ake yaɗawa cewa ya gama shirin raba gari da jam'iyyar PDP kuma zai koma APC ko haɗakar ADC.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi artabu da jami'an rundunar Askarawan Zamfara da mafarauta. A yayin artabun an samu asarar rayukan mafarauta.
Mutane a Arewa maso Yamma na shirin ramuwar gayya bayan kashe shugaban ’yan bindiga Yellow Dan Bokolo da dakarun DSS suka jagoranta a makon jiya.
Yayin da yan siyasa da dama suka sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC a Zamfara, shugabanta a jihar, Kabiru Garba, ya gayyaci Gwamna Dauda Lawal da ya sauya sheka.
Shugaban jam'iyyar ADC a jihar Zamafara, Kabiru Garba ya bayyana cewa za su karbi gwamna Dauda Lawal idan ya sauya sheka daga PDP. Ya ce SDP na kara karbuwa a jihar
Gwamnatin Zamfara ta karyata ikirarin yan bindiga cewa sun kama kanin Gwamna Dauda Lawal, ta ce suna amfani da fursunoni wajen yaɗa ƙarya da ƙara wa kansu ƙarfi.
Bashir Maniya, tsohon ɗan bindiga da ya tuba, ne ya kashe Kachalla Yellow Danbokolo a yaƙin da suka yi, amma shi ma ya rasa ransa a hannun mayakan Turji.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Bello Turji yana neman a yi sulhu bayan mutuwar dan uwansa kuma kwamandansa, Kachalla Yellow Danbokolo a Zamfara.
Rahatanni daga jihar Zamfara sun nuna cewa jami'an tsaro sun yi nasarar halaka kasurgumin ɗan bindiga da ya takura wa jama'a, Kachalla Yellow Ɗanbokolo.
Jihar Zamfara
Samu kari