
Yakin Biyafara







Dr. Ngozi Okonjo-Iweala ta karya ikirarin samo tallafin Dala biliyan 57.5 domin kafa ƙasar Biafara, ta ce labarin ƙarya ce mara tushe, lamarin ya haddasa surutu.

Rundunar sojin Najeriya ta kwato makamai a hannun yan ta'adda a jihohin Imo da Kwara. Rundunar ta yi nasarar cafke wasu manyan yan bindiga a jihohin yayin farmakin.

Yayin da ake fama da m,atsalolin tsaro da matsion tallalin arziki a Najeriya, Sanata Kabiru Marafa ya ce addu'o'i da hadin kan 'yan kasar ne kadai mafita.

Labarai sun zo cewa an jefo bam, an kashe mutane a lokacin sahur a Gaza. sojojin Israila sun bude wuta inda suka hallaka mutanen Gaza da ke zaune a wani gida.

Kungiyar Kabilar Ibo ta bukaci tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya nemi afuwarsu kan rawar da ya taka a yakin Biafra a lokacin mulkinsa a Najeriya.

Yunkurin kawo karshen ta'addanci da tsagerancin 'yan bindiga ya yi nisa. Gwamnatin Najeriya ta saye jiragen AH-1Z da kayan yaki daga hannun Amurka.

Nnamdi Kanu zai tashi da N8bn daga hannun Gwamnatin Tarayya tun da IPOB ta yi galaba a Kotu. Alkali ya ce tsare shi da ake ta yi ya saba doka da tsarin mulki.

Dr. Usman Bugaje ya gabatar da takarda da ya nuna kuskuren shiga yaki da kasar Nijar. Masanin tarihin ya soki garajen da kungiyar ECOWAS ta yi na yin barazana.

Sheikh Bello Yabo ya gargadi Gwamnati cewa mutanen Nijar da Najeriya ‘yanuwa ne, Malamin Musulunci ya caccaki shugaba Tinubu a kan shirin yaki da makwabtan.
Yakin Biyafara
Samu kari